NYSC
Wani dan bautar kasa da ke hidimarsa a jihar Osun ya bayyana abun da ya yi bayan ya samu an tura naira miliyan 20 zuwa asusunsa bisa kuskure. Ya mayar da shi.
Hukumar matasa masu yi wa kasa hidima, NYSC ta musanta jita-jitar cewa za ta tura masu bautar kasa zuwa Jamhuriyar Nijar don taimakawa sojojin Najeriya a yaki.
Shugaban hukumar NYSC, Birgediya Janar Yushau Dogara Ahmed, zai bayyana a gaban kotu domin bayar da shaida kan taƙaddamar satifiket ɗin gwamnan jihsr Enugu.
Fada ya kaure tsakanin jami'in hukumar NSCDC da wani dan bautar kasa a ranar Asabar, 17 ga watan Yuni kan abinci a wajen wani taro inda suka ba hammata iska.
Wata matashiya 'yar bautar kasa a Najeriya ta yi abin a yaba inda ta shirya dawo da kudin alawus da aka biya ta N330,000 madadin yadda aka saba biyansu N33,000
Rade-radin da ke yawo a dandalin sadarwa ta WhatsApp cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na niyan rage alawus din masu yi wa kasa hidima na wata-wata karya ne.
Hukumar masu yi ƙasa hidima (NYSC) ta tabbatar da halascin satifiket ɗin ɗan majalisar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Hon. Benjamin Okezie Kalu.
Janar Y. D Ahmed ya tabbatar da rashin ingancin takardar shaidar da Peter Mbah. Darekta Janar na NYSC ya yi wannan bayani lokacin da ake shirin rantsar da shi.
Tsohon shugaban hukumar zabe ta kasa farfesa Attahiru Jega ya ce bai kamata shirin bautar kasa na NYSC ya zama wajibi ga dukanin daliban da suka kammala karatu
NYSC
Samu kari