Nasir Ahmad El-Rufai
Ƙungiyar Malamai NUT ta ce matakin gwamnatin Ƙaduna na gudanar da gwaji da sallamar malamai daga bakin aiki sun saɓa doka domin ta na da umarni daga Kotu .
Maganar da ake yi, Matan da suke rike da kujerun Kwamishononi sun fi maza yawa. Yanzu akwai mata 9 a kujerar Kwamishina a jihar Kaduna, maza su na da takwas ne.
ASUU watau Kungiyar Malaman Jami’a na reshen jihar Edo za su yi shari’a da Gwamnatin Godwin Obaseki saboda ya kori malamai daga aiki a dalilin shiga yajin-aiki.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya tabbatar da cewa jikinsa garas yake a wasu hotuna da suka bayyana yana gwada kwarewarsa a atisaye da tsinka jini.
Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya dade yana goyon bayan matakin da gwamnonin arewa a APC suka dauka na mayar da m
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi Alla-wadai da yadda mutane ke damun kansu kan maganar daukan Musulmi ya zama mataimakin shugaban kasa a jam'iyyar.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna a ranar Juma'a, 10 ga Yuni, ya bada bayanin yadda tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Ahmed Tinubu, ya zama 'dan takarar APC.
Gwamnan Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyna yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ki bayyanawa deliget daga jiharsa wanda za su zaba a zaben fidda gwani.
‘Danuwan Sarkin da aka dauke ya tabbatarwa maname labarai irin wahalar da suka sha, ya takaita maganar domin ya ce ‘yan bindiga sun hana magana da ‘yan jarida.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari