Nasir Ahmad El-Rufai
Kaduna - Gwamnatin jihar Kaduna ta kaddamar da wani sabon jarabawan da aka shiryawa Malaman Firamare a fadin jihar don tabbatar da kwarewarsu wajen koyarwa.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a ranar Laraba, 1 ga watan Disamba, ya fita da kansa domin duba aikin fenti da ake yi a wasu sassan babban gadar Leventis
A ranar Alhamis, Mr Tijjani Abdullahi, Shugaban Hukumar Ilimin Bai Daya, ya sanar da cewa za a sallami malamai 233 daga ciki kan zargin gabatar da sakamakon kam
Kaduna - Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Nasir El-Rufa'i ta sanar da cewa za ta sallami Malaman makaranta 233 bisa gabatar da takardun boge.
Kungiyar CAN reshen Kaduna ta bayyana cew ata fatan wannan kudirin na rage wa ma'aikatan jihar Kaduna ranakun aiki ba shi da wata ɓoyayyar manufa daga gwamnati.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya sanar da sabon tsarin kwanakin aikin gwamnati a fadin jihar Kaduna. Za a koma aikin kwana hudu a mako a jihar.
Gwamnatin jihar Kaduna a ranar Jumu'a ta bada uamrnin maida sabis a baki ɗaya yankunan da ta ɗauki matakin datse wa saboda yawaitar hari a hanyar Kaduna Abuja.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Elrufa'i y asake caccakar tsofaffin sanatocin jihar Kaduna, Shehu Sani da kuma Sulaiman Hunkuyi, a gaban dandazon jama'a.
Abuja - Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya bayyana cewa gaba daya Gwamnonin Najeriya sun amince Gwamnatin tarayya ta cire tallafin man fetur a sabon shek
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari