Musulmai
A shekarar 2030, Musulmai za su yi azumi na kusan kwanaki 36 gaba ɗaya: cikakken Ramadan na kwanaki 30 na shekarar 1451 AH da kuma kwanaki 6 na shekarar 1452 AH.
Gwamnatin jihar Kano ta karbi bakuncin manyan malamai domin buda baki a ranar Asabar 15 ga watan Maris, 2025 inda Abba Kabir ya sha alwashin gyara masallatan Juma'a.
Adamu Ibrahim Malumfashi wanda Farfesa ne a ilmin Hausa ya yabawa gwamnonin jihohin Arewa. Wadannan gwamnoni sun sa an rufe makarantu domin a ji dadin azumi.
Gwamnan jihar Nasarawa ya tara almajirai ya raba musu sadaka bayan sallar jumu'a. Gwamna Abdullahi Sule ya ce ya raba kudin ne saboda falalar azumi da neman lada.
Musulmi da dama suna yi kuskure yayin azumin watan Ramadan wanda hakan ka iya taɓa ladan da za su samu ko kuma hana su yin ayyukan ibada da ambaton Allah.
Rahotanni sun tabbatar cewa wata matar aure mai shekara 42 da ake Maman Zainab ta fadi ta rasu yayin tafsirin azumin Ramadan a masallaci a Abuja.
Ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle ya raba tallafin Naira miliyan 500 ga 'yan APC a Zamfara. Ministan ya bi salon raba kudi maimakon kayan abinci da aka saba.
Gwamnatin Kano ta ce ba za ta zuba ido a rika amfani da tashe ana tayar da hankula a jihar ba, kuma tuni kwamitin tsaron da aka kafa ya fara hana karya doka.
Bayan shafe shekaru ana rigima kan limancin masallaci, Kotu da ke Osun a yankin Iragbiji ta ci gaba da sauraron karar da ke tsakanin wadanda ke takarar kujerar.
Musulmai
Samu kari