Kungiyar Miyetti Allah
A baya dai kungiyar Miyetti Allah ta ce al’ummar Fulani ba za su goyi bayan takarar Peter Obi ba, inda ta bayyana shi a matsayin mutum mai tsananin kabilanci.
Kungiyar Miyetti Allah ta ce ta umurci kowane Bafulatani a kasar nan da kada ya zabi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, Mista Peter Obi. Raho.
Kungiyar Fulani ta Miyetti-Allah MACBAN, ta ce ba ta sayi fom din tsayawa takara ga wani dan takara da zai fafata a zaben 2023 mai zuwa ba nan kusa a kasar.
Alhaji Gidado Siddiki, shugaban Kungiyar Makiyayan Shanun Najeriya ta Miyetti Allah (MACBAN) na reshen Kudu maso Gabas, ya koka akan yadda ‘yan bindiga suka sac
Gwamnatin Babban Birnin Tarayya Abuja ta ce ta yi bincike ta kuma gano wadanda suka kai wa mambobin kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah hari a Gwagwalada, Abuja.
Wasu tsagerin ‘yan bindiga sun kai hari a yankin Gwagwalada da ke Abuja, inda suka harbe shugaban kungiyar Miyyetti Allah (MACBAN), Adamu Aliyu, har lahira.
Kungiyar Miyatti Allah ta Najeriya (MACBAN), ta yi watsi da ikirarin cewa tana goyon bayan kudirin takarar shugabancin kowani dan takara a babban zaben 2023.
Gwamnan Binuwai, Samuel Ortom ya yi kira ga shugaba Buhari da ya ayyana kungiyar makiyayan shanu ta Miyetti Allah, MACBAN, a matsayin kungiyar ta'addancin.
Kungiyar Miyetti Allah ta kasa ta fallasa yadda 'yan sanda ke mannawa Fulani makiyaya sharrin garkuwa da mutane ko fashi da makami domin tsatsar makuden kudi.
Kungiyar Miyetti Allah
Samu kari