Kungiyar Miyetti Allah
Alhaji Gidado Siddiki, shugaban kungiyar Miyetti Allah na yankin kudu maso gabas, ya koka da cewa an dena ba wa mambobin kungiyarsu gidajen haya a jihar Anambra
Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association MACBAN ta yi Alla-wadai da rashin maganar shugaba Muhammadu buhari kan kisan Fulani Makiyaya arba'in da Bam.
Kawo yanzu an yi jana'izar mutum talatin da takwas cikin Fulani makiyayan da jirgin sama ya sakarwa Bam a karamar hukumar Doma ta jihar Nasarawa ranar Talata.
Kungiyar makiyaya fulani ta Miyetti Allah ta bayyana cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar jam'iyyar APC shine wanda za ta jefa wa kuri'arta a zaben 2023.
Sabon shugaban kungiyar Miyetti Allah ya caccaki shugaba Muhammadu Buhari bisa yadda yayi watsi da su tun bayan amfani da su a zaben shugaban kasa a 2019..
Kungiyar fulani ta miyetti Allah ta marawa dan takarar jam'iyyar apc baya sabida alkawarin da sukai da shi na kiyaye shigen kiwo da kuma tabbatar da yancin kiwo
Shugabannin kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah sunyi zanga-zanga a jihar Benue kan kwacewa da sayar da miliyoyin shanu mallakar makiyaya a jihar. Kungiyar kuma
A baya dai kungiyar Miyetti Allah ta ce al’ummar Fulani ba za su goyi bayan takarar Peter Obi ba, inda ta bayyana shi a matsayin mutum mai tsananin kabilanci.
Kungiyar Miyetti Allah ta ce ta umurci kowane Bafulatani a kasar nan da kada ya zabi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, Mista Peter Obi. Raho.
Kungiyar Miyetti Allah
Samu kari