Kungiyar Miyetti Allah
Yayin da ake cece-kuce game da dokar hana kiwo a fili, kungiyar zamantakewar al’umman Fulani, Miyetti Allah, ta bayyana gwamnoni 17 na kudu a matsayin yan wasa.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun kutsa gidan shugaban fulanin Lamba dake ƙaramar hukumar Asa, a jihar Kwara, suka harbe shi a ƙirji har ya mutu
Ƙungiyar fulani miyetti Allah ta ƙasa MACBAN, ta nuna goyon bayan ta kan matakin da gwamnonin kudu suka ɗauka na hana fulani makiyaya kiwo a kafa a yankunan su.
An kashe wani ɗan fulani makiyayi yayin da yake kan hanyarsa ta kaiwa yagansa abinci a wurin da suke kiwo. Sannan an kashe shanun da yake kiwo guda 52 a Plateau
An sako shugaban kungiyar Miyetti Allah da ake zargin an sace a ranar Talatan makon da ya gabata. Ya bayyana cewa, ba 'yan bindiga ne suka sace shi ba, wasu ne.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun sace shugaban ƙungiyar Miyetti Allah reshen Jihar Kogi a gidansa, yan sanda sunce har yanzun basu gano shi ba
Biyo bayan sakin shanu sama 250 da jihar Ondo ta yi ga makiyaya, gwamnatin jihar ta ce wannan ne na karshe, domin kuwa nan gaba idan ta kama shanu gwanjonsu za
Kungiyar Miyetti Allah ta samu shiga a jihar Zamfara. An tabbatar da nadin wasu mambobin Miyetti Allah a gwamnatin jihar Zamfara don bada gudunmawarsu ga jihar.
A martanin kungiyar Miyetti Allah game da yunkurin yankunan kudu na son raba kansu da Najeriya, kungiyar ta bayyana hakan a matsayin alfarma ga yankin arewa.
Kungiyar Miyetti Allah
Samu kari