Labaran Soyayya
Hukumar Hisbah ta jihar Bauchi ta titsiye dattijon nan da hotunansa ke yawo a kafafen sada zumunta tare da ƴan mata, ya bai wa mutane hakuri a bainar jama'a.
Rahoto ya nuna yadda tsadar rayuwa ta sa maza suka fara tantance kalar matan da za su aura a bangaren kashe kudin aure. Maza na raba kafa domin samun daidai da su.
An gurfanar da wani magidanci, Umar Inusa a gaban kotun shari'ar Musulunci a Kano bisa tuhumar raunata matarsa a ƙirji, alkali ya ɗage zaman zuwa watan Nuwamba.
A wani gagarumin mataki na yaki da rashin da’a, hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da haramta duk wani nau’in cacar wasanni a jihar. Ta sanar da sababbin dokoki.
Majalisar koli ta harkokin addinin musulunci ta Najeriya ta fitar da bayanin cewa sadakin aure ya koma N142,932 yayin da diyyar rai ta koma N567,728,000.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta gurfanar da Abubakar Kurna, wanda ake zargin ya kashe matar da zai aura, Naja'atu Ahmad, kotuɓta bada umarnin kulle shi.
Bidiyon wani da ake zargin magidanci ne kwance a bayan matarsa tana tuka babur ya dauka hankali. Ya yi share-share yana sharbar bacci yayin da ta dage tana tuki.
Yan sandan kasar Germany sun ce sun yi asarar kama wasu yan Najeriya 11 da ta ke zargi da zambatar yan kasar da sunan soyayya da aure. Ana ci gaba da bincike
Wata mata ta yi tas da asusun mijinta yayin da ya bayyana ba ta ATM ta yi cefane da shi. Ya bayyana irin kayan da aka siya da kudin wadanda suka jawo cece-kuce.
Labaran Soyayya
Samu kari