Labaran Soyayya
Surukin Gwamnan Kano ya fadawa Kotu kayan da matarsa, Balaraba Ganduje ta shiga dida ta dauke. Nan da ranar 19 ga watan Junairun nan za a cigaba da shari’a.
Frank Quangrong ya zayyanawa kotu yadda ya yi ‘kuskuren’ kashe wanda yake kauna. Wannan mutumi ya ce bayan rasuwar masoyiyarsa ne ya fahimci shi ya kashe ta.
Bidiyon wata tsaleliyar baturiya wacce ta dauki saurayinta daga Najeriya zuwa kasarsu don ya gana da iyayenta da sauran danginta ya kayatar da mutane a intanet
Wani uba da ke kokarin kare diyarsa ya ji sanyi bayan karamar yarinyar ta rattaba hannu kan Yarjejeniyar da ke haramta mata yin saurayi har sai a shekarar 2041.
Wasu ma’aurata sun girgiza intanet bayan sun gano wani sirri a kan karan kansu. Ma’auratan da suka shafe shekaru 13 da aure da yara 2 sun gano iyayensu daya.
Wata budurwa ta sha ruwan yabo a soshiyal midiya kan yadda ta kula da saurayinta dan Najeriya a lokacin da ta gabatar da shi ga yan uwanta. Sun shakata tare.
Alkawarin masoya ya cika. Ranar da ake a dade ana jira Allahnya kawo ta. An Daura auren Mai Martaba Alhaji Aminu Bayero da masoyiyarsa Hauwa Adamu Abdullahi.
Wata budurwa ta bayyana a bidiyo Tana rusar kuka tare da bayyana takardar da tayi gwajin Ciki. Tace bata san yadda za ta Sanarwa mahaifiyarta wannan zancen ba.
Wani magidanci ya koka bayan ya ga matarsa tana shan magungunan kanjamau. Ya bankado cewa tana da cutar ne bayan shekaru uku da suka yi aure. Yace ta cuce shi.
Labaran Soyayya
Samu kari