Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar tsaron Najeriya ta kashe 'yan ta'adda 217, ta kama 574 tare da ceto mutane 320 a watan Fabrairu. 'Yan ta'adda 152 ne suka mika wuya ga sojojin Najeriya.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai harin ta'addanci a jihar inda suka tafka barna. Tsagerun sun yi awon gaba da mutane tare da sace dukiya mai tarin yawa.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da muggan makamai sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyukan jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun kona gidaje da makarantu.
Yayin da ake kokawa kan halin walwalar sojoji, Babban Hafsan Sojin Ƙasa, Laftanar-janar Olufemi Oluyede, ya ƙara kuɗin ciyarwa daga N1,500 zuwa N3,000 a kullum.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. Sojojin sun fatattaki 'yan bindigan.
Tsohon shugaban kasa, Ibrahim Badamasi Babangida ya fitar da muhimman bayanai a kan abubuwan da suka jawo aka kashe Janar Murtala Muhammad a 1976.
Dakarun sojojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga biyu, sun kama wasu a Filato, tare da ceto wata mata da ‘yarta ba tare da sun ji rauni ba. Ana ci gaba da kai samame.
Rundunar sojin Najeriya ta bukaci mazauna Sokoto da kada su biya harajin N25m da Turji ya kakaba, tana mai cewa ana nemansa kuma za a murkushe shi.
An zabi shugaban sojojin saman Najeriya CAS Hassan Abubakar domin rike shugabancin sojojin saman Afrika. Za a gudanar da taron sojojin saman Afrika a Najeriya.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari