Labarin Sojojin Najeriya
An zabi shugaban sojojin saman Najeriya CAS Hassan Abubakar domin rike shugabancin sojojin saman Afrika. Za a gudanar da taron sojojin saman Afrika a Najeriya.
Rundunar sojojin Najeriya ta ba da tabbacin cewa tana ci gaba da aiki tukuru domin ganin cewa ta kawo karshen hatsabibin dan bindiga, Bello Turji.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga masu yawa a jihar Zamfara. Sojojin na rundunar Operation Fansan Yamma sun kwato dabbobi.
'Ya'yan marigayi Janar Sani Abacha sun yi martani bayan Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya wallafa littafi kan tarihin rayuwarsa ya yi magana kan Abacha.
Dakarun sojin Najeriya sun yi artabu da 'yan bindiga a jihar Neja, sun ceto mutane da dabbobi da dama da 'yan ta'addar suka sace. An yaba wa sojoji bisa aikin.
Dakarun sojin Najeriya sun ragargaji 'yan ta'adda a sassan Najeriya. Sun kashe yan ta'adda 82, sun ceto mutane 93, sun kwato makamai 86 a hannun 'yan ta'adda.
Rahotanni daga jihar Sakkwato sun bayyana cewa wasu 'yan bindiga sun yi kwantan bauna, inda suka yi nasarar hallaka gwarazan jami'ai sun kai guda shida.
Jami'an tsaro sun kama Hamza Suruddubu, babban mai safarar makamai ga 'yan bindiga a Sokoto, wanda ake zargi da samar wa Bello Turji da abokan aikinsa makamai.
Shugaban sojojin Najeriya, Oluyede ya kai ziyara a Zamfara don duba matsalar tsaro, karɓar bayanai daga kwamandoji, da karfafa gwiwar dakarun fagen fama.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari