Zaben jihohi
Nan da kwanaki uku, watau ranar Asabar 18 ga watan Maris, 2023 za'a gudanar da zaben gwamnoni da mafi yawan jihohin Najeriya, akwai wasu yan takara da aka raina
Babban malamin addinin Musulunci kuma masanin fiqihun adinin, Dr Jamilu Yusuf Zarewa, ya yi tsokaci kan kudi da kyaututtukan da jami'an INEC ke karba hannu.
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) ta musanta labaran ƙaryar dake yawo cewa ta dakatar da ɗan takarar gwamnan ta a jihar Nasarawa. Tace ba gaskiya bane.
Wasu ƙungiyoyi a Kudancin Kaduna sun marawa ɗanɓtakarar gwamnan jam!iyyar All Progressives Congress (APC), baya a zaɓen gwamnan jihar. Sun shirya yi masa aiki.
Rahoton da muka samo ya bayyana adadin mazabun da za a sake zaben sanata da 'yan majalisun tarayya a gobe Asabar 18 ga watan Maris hade da na gwamnoni a kasar.
Rundunar ƴan sandan Najeriya (NPF) tayi gargadi mai zafi kan masu shirin tayar da hargitsi a ranar zaɓen gwamnoni dake tafe Ta bayyana cewa su shirya mutuwa.
An farmaki tawagar ɗan takarar gwamnan jihar Zamfara a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaɓen gwamnan jihar dake tafe ranar Asabar.
Mun tattaro ‘Yan takarar Gwamnan Jihar Yobe a zaben 2023. Sauran ‘yan takaran Gwamna su ne Garba Umar na NNPP da Malam Ya’u Sabo na jam’iyyar Action Alliance.
A ranar Asabar, 18 ga watan Maris, al'ummar Neja za su fito domin zabar shugabansu tsakanin Muhammad Umar Bago na APC da Isah Liman Kantigi na jam'iyyar PDP.
Zaben jihohi
Samu kari