Zaben jihohi
Masu zanga-zanga sun mamaye ofishin hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta a jihar Ogun kan ayyana Gwamna Dapo Abiodun a matsayin wanda ya yi nasara a zaben.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana farin cikinsa da godiya ga magoya bayan da suka sake amince masa ya zarce, ya kuma yafe wa masu adawa da shi.
Mafi yawan jihohin da aka gudanar da zaben gwamna da yan majalisun jihohi sun san sabbin gwamnoninsu amma akwai wasu guda hudu da har yanzun ba'a kammala ba.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Plateau, Nentawe Yilwatda, yayi fatali da sakamakon zaben gwamnan jihar da aka gudanar.
Bayan kammala babban zaben wannan shekarar, an samu sabbin fuskokin da wannan ne karo na farko da zasu hau kujerar mulki a jihohinsu bayan nasarar da suka samu.
Ƴan daban siyasa sun kai hari kan hedikwatar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Ƙano bayan an bayyana sakamakon zaben gwamnan jihar na ran Asabar
Dauda Lawal Dare na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya lashe zaben gwamnan jihar Zamfara. Akwai wasu muhimman abubuwan sani dangane da rayuwar sa.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta sanar da gwamnoni 9 waɗanda suka samu nasarar sake komawa kan kujerun su a zaɓen ranar 18 ga watan Maris 2023.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanar da Kefas Agbu na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar Taraba.
Zaben jihohi
Samu kari