Kiwon Lafiya
Gwamnatin Tarayya ta ce ƙarancin shan madara a Najeriya abin damuwa ne, tana shigo da fiye da $1.5bn na madara duk shekara don cike gibin buƙata.
Gwamna Francis Nwifuru ya ƙara albashi ga sababbin likitoci zuwa N500,000, ya kuma kaddamar da shirin samar da magunguna a farashi mai rahusa a jihar Ebonyi.
Tsohon shugaban Amurka Joe Biden, mai shekara 82, na fama da cutar daji mai tsanani da ta bazu zuwa ƙasusuwansa, tuni shugabanni suka fara yi masa fatan samun sauki.
Masana harkar lafiya sun yabawa ministan lafiya, Farfesa Ali Pate bisa kokarin da yake yi bayan an saka shi cikin jerin manyan mutane 100 a madi muhimmanci.
Tinubu ya amince da kafa MediPool don rage farashin magunguna. Za a yi haɗin gwiwa da kamfanoni masu zaman kansu domin samar da ingantattun magunguna.
Kwararru sun ce ɗan shekara 18 zai iya ɗirka wa mata 10 ciki, amma ba a saba gani ba. Ana zargin matashin yana da cutar karfin sha'awa da ke bukatar kulawar likita.
Kungiyar Arewa Youth Congress ta yabawa ministocin lafiya a gwamantin Bola Tinubu kan kokarin inganta bangaren kiwon lafiya musamman a Arewacin Najeriya.
Asibitin ƙashi na Jos ya fara aiki bayan shekaru huɗu. Za a rika kula da masu lalurar ƙasusuwa, tsokoki, jijiyoyi, da sauran abubuwan da suka shafi motsin jiki.
Bayan yaɗuwar hudubar Fasto Chris Oyakhilome kan amfani da gishiri, Ma’aikatar Lafiya ta yi watsi da ikirarinsa na cewa ana hana shan gishiri don sayar da magunguna.
Kiwon Lafiya
Samu kari