Kiwon Lafiya
Hadimin Shugaban kasa, Daneil Bwala ya musanta cewa Bola Ahmed Tinubu ya bar Najeriya domin a duba lafiyarsa a kasar Faransa, kamar yadda wasu suke zato.
Makarantar koyon unguzoma a jihar Delta ta bukaci dalibar da ta yada bidiyon da ake yi wa matar Tinubu wulakanci ta kare kanta ko a hukunta ta kan laifin.
Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Uba Sani ta shirya daukar ma'aikatan lafiya. Gwamnatin za ta kuma inganta cibiyoyin lafiya a jihar.
Shugabannin GAVI, kungiyar da ke bayar da tallafin rigakafi ka kasashe sun ce idan Amurka ta dakatar da tallafinsu, mutane miliyan 1.2 za su mutu a shekaru 5.
Shugaban hukumar NAHCON na kasa, Farfesa Abdullahi Saƙeh Pakistan ya bayyana cewa da yiwuwar da fuskanci zafin rana mai tsanani a lokacin aikin hajjin 2025.
Rahoton da muke samu ya tabbatar da cewa Allah ya karbi rayuwar Hajiya Safara’u Umar Radda, mahaifiyar Gwamna Dikko Radda, a ranar Lahadi 23 ga Maris, 2025.
Gwamnatin jihar Lagos ta yi jimamin mutuwar shugabar karamar hukumar Ayobo-Ipaja, Bolatito Shobowale, wacce ta rasu a yau Juma'a bayan doguwar jinya.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana yadda ta yi amfani da diflomasiyya wajen kwashe jariran da ke da matsalar lafiya daga Gaza zuwa makotan kasashe kamar su UAE.
An samu bullar wata bakuwar cuta a jami'ar kimiyya da fasaha ta jihar Kebbi (KSUTA). Cutar wacce ba a gano kowace iri ba ce ta yi sanadiyyar rasuwar dalibai.
Kiwon Lafiya
Samu kari