Labaran garkuwa da mutane
Tsagerun ƴan bindiga sun kai hari kauyen Bilbis, sun kashe mazauna garin da dama da suka haɗa da maza, mata da kananan yara, sn yi masu jana'iza yau Jumu'a.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya ce tuni jami'an tsaro da mafarauta suka kaewaye daji da yankin jami'ar da ƴam bindiga suka kai hari jiya.
Majalisar wakilan Najeriya nan ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dauko hayar sojojin haya daga kasashen waje domin magance rashin tsari a kasar nan.
Majalisar wakilan tarayya ta ɗauki wasu matakai da nufin magance yawaitar garkuwa da ɗalibai a makarantun ƙasar nan da kuma dawo da tsaro a faɗin Najeriya.
Yan sandan jihar Ogun sun sanar da kashe masu garkuwa da mutane biyu tare da kwato kudin fansa naira miliyan 7.9. Sun kuma sanar da cewa suna kokarin kamo sauran.
Dakarun ƴan sanda sun cafke masu garkuwa da mutane yayin da barci ya kwasshe su bayan sun yi garkuwa da matar fasto da wasu mutum biyu a jihar Ondo.
Rundunar yan sandan Abuja sun kama wasu mata biyu bisa zargin sace yara daga jihar Sokoto. Yanzu dai an mika yaran ga gwamnati kuma likitoci na duba lafiyarsu.
Yan sanda sun sanar da cafke jami'an bogi guda uku a jihar Nasarawa bayan artabu mai tsanani. Daya daga cikin wadanda aka kama din ya rasu a asibiti.
Rundunar yan sanda a Kaduna sun kama wani Aminu Garba bisa zargin satar wata yar shekaru 10 sannan ya rufe ta a cikin firinji. Ana binciken lamarin
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari