Labaran garkuwa da mutane
A wannan rahoton, shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas ya bayyana takaicin yadda yan bindiga su ka sace wasu ma'aikatan jinya a jihar Kaduna.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai fatmaki asibitin PHC da ke kauyen Kuyallo a karamar hukumar Birnin Gwari, sun sace ma'aikatan jinya da majinyata a Kaduna.
Alkalin babbar kotun jihar Borno da 'yan ta'adda suka yi garkuwa da shi, Haruna Mshelia, ya kubuta. Alkalin ya kubuta ne bayan ta kwashe watanni biyu a tsare.
Hedikwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa sojoji sun samu nasarar kashe miyagun ƴan ta'adda 152, sun kama wasu 109 tare da ceto mutane 91 a mako guda.
A wannan labarin, wasu miyagu da ake kyautata zaton masu garkuwa sun sace jigo a jam'iyyar PDP a jihar Oyo, Cif Benedict Akika har gidansa da ke Lagelu.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za a samu sauƙin ayyukan ta'addanci da ya addabi Arewacin Najeriya bayan umarnin shugaba Tinubu.
A wannan labarin za ku ji cewa rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi holin wasu masu garkuwa da mutane guda biyu da aka yi nasarar cafkewa a Kaduna.
Wasu mahara da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kashe dogaran matar ɗan majalisar dokokin jihar Dleta da direbanta ranar Litinin.
A wannan labarin za ku ji cewa karamin Ministan tsaro, Dr. Bello Matawalle ya shiga gaba inda ya jagoranci hafsoshin tsaron kasar nan zuwa babban jihar Sakkwato.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari