Katsina
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana yadda ya kawo sauyi a ɓangarorin tsaro da kuma ta'addanci yayin da yake mulkin Najeriya tun daga 2015.
Mai bidiyon barkwanci Bello Galadanci ya tona rijiyar burtsate a kauyukan kusa da mahaifar Muhammadu Buhari da Hadi Sirika. Ya jefa kalubale ga Buhari.
Kungiyar dattawan jihar Katsina ta bukaci Bola Tinubu ya saki tsohon shugaban NHIS, Farfesa Usman Yusuf da EFCC ta kama. Sun ce kawai saboda yana sukarsa ne
Kachallah Bammi Yarma ya dawo Katsina bayan shekaru tara a gidan yari a kasar Nijar. Bayyanarsa na iya ƙara tashin hankali a yankin Arewa maso Yamma.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a gidan shugaban karamar hukumar Malumfashi da ke jihar Katsina. Sun kashe jami'in dan sanda.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dikko Umaru Radda, ta shirya daukar ma'aikatan lafiya domin bunkasa bangaren lafiya na jihar.
Kungiyar ma'aikatan jinya da unguwar zoma (NANNM) ta yi barazanar shiga yajin aiki a jihar Katsina. Kungiyar ta bukaci gwamnatin jihar ta samar da tsaro.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya yi bayani bayan kuskuren mika mulkin Katsina ga PDP yayn taron yakin neman zaben jam'iyyar APC a Katsina. Ya ce kuskuren harshe ne.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi tuntuɓen harshe da yake jawabi a wurin kaddamar da kamfen APC a zaɓen kananan hukumomin da za a yi a Fabrairu.
Katsina
Samu kari