Kasashen Duniya
Alamu na nuni da cewa akwai yiwuwar Amurka ta kai hari kan Iran saboda shirinta na nukiya. Kasar Iran ta ba da tabbacin cewa za ta maida martani mai zafi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bai wa ƙasar Iran wa’adin kwanaki 10 zuwa 15 domin cimma yarjejeniya kan shirin nukiliyarta ko kuma su fuskanci matsala.
Gwamnatin Birtaniya ta hana shugaban Amurka amfani da sansanin sojinta wajen kai hari kasar Iran. Ta bayyana cewa hakan ya saba dokar kasa da kasa.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Turkiyya ta jaddada kyakkyawar alakar da ke tsakaninta da Najeriya, har ta kara ayyana aniyar taya yaki da yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa bincike ya karya ikirarin Femi Fani Kayode, tsohon Ministan da ya yi ikirarin cewa ana safarar al'aurar maza zuwa kasar China.
Hukumar sadarwa a kasar Gabon ta dakatar da dukkan shafukan sada zumunta don tabbatar da tsaro, duk da cewa 'yancin fadin albarkacin baki na nan daraja.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da cewa a gobe Laraba, 18 ga Fabrairu za fara azumin Ramadan na 2026. Hakan na zuwa ne bayan ganin wata da yammacin yau.
A shekarar 2026, ana hasashen fara azumi a watan Fabrairu yayin da aka fara azumi a 2025 a Maris. An gano dalilan da ke sanya kwanakin fara azumi ke sauyawa.
Gwamnatin Najeriya ta gargadi matasa kan fadawa tarkon daukar aiki da yaki a kasashen waje, tare da bayyana damuwa akan hatsarin da ke tattare da hakan.
Kasashen Duniya
Samu kari