Kasashen Duniya
Wasu ƙasashe na iya ƙin karɓar jakadun Bola Ahmed Tinubu saboda ƙarancin lokacin wa’adin mulkinsa, lamarin da ke jefa nadin jakadun cikin shakku.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi magana kan tattaunawar da aka yi tsakanin Amurka da Iran. Trump ya bayyana cewa tattaunawar ta yi ma'ana sosai.
Harin ƙunar-bakin-wake a masallacin Shi'a dake Islamabad ya jawo mutuwar masallata 31 tare da jikkata 169; an auuama dokar ta-ɓaci a asibitocin Pakistan yau Juma'a.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka ya wallafa wani bidiyo da ya nuna Barrack Obama da matarsa Michelle a matsayin birrai a shafinsa na Truth social.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Turkiyya ta sanar da cewa za ta ci gaba da ba wa Najeriya gudunmawa domin kawar da ta'addancin da ya addabi sassa daban-daban.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gargadi jagoran Iran Ayatollah Ali Khamenei yayin da rikicin kasashen biyu ke kara tsananta a kwanakin nan.
A labarin nan, za a ji cewa mahukuntan Rasha na daukar yan Najeriya aikin 'tsaro', sai dai ana tilasta masu shiga yarkin da ta ke yi da Ukraine, har hudu sun mutu.
Bankin Duniya ya tabbatar da cewa sauye-sauyen tattalin arzikin Najeriya da Shugaba Tinubu ya yi sun zama abin misali domin a tattaunawa a kansu a matakin duniya.
Wani matashi ɗan Ghana, Edward, ya bar aikin dan sanda ya koma Birtaniya, yana fuskantar ƙalubale a rayuwa da tsadar haya, yana ba da shawara ga matasa.
Kasashen Duniya
Samu kari