Kasashen Duniya
Yayin da ake cigaba da kai hare-hare tsakanin Iran da Isra'ila, tsohon Shugaban Amurka, Bill Clinton ya tona asirin shirin Fira Minista, Benjamin Netanyahu.
Dubban mutane a Iran, Lebanon, Yemen da Ira sun yi zanga zangar nuna goyon baya ga Iran kan Isra'ila. Hakan na zuwa ne bayan Netanyahu ya bukaci a bijirewa Khamenei.
Gwamnatin kasar Iran ta fito ta ƙaryata labarin da ake yaɗawa cewa an hallaka tsohon shugaban kasar, Mahmoud Ahmadinejad a wani hari a birnin Tehran.
Yayin da ake cigaba da faɗa tsakanin Iran da Isra'ila, wata mata mai shekara 51 ta rasu sakamakon bugun zuciya yayin da take buya daga harin makami a Karmiel.
Rikicin da ke faruwa tsakanin Iran da Isra'ila ya shafe kwana bakwai ana yi lamarin da ya samo asali daga harin da Isra’ila ta kai wanda Iran ta mayar da martani.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta bayyana cewa ba za ta amince da hawa teburin tattaunawa da duk wadanda ke goyon bayan Isra'ila ta kai mata hari ba.
Shugaban China, Xi Jinping ya ce Iran sun saba da gwagwarmaya tun shekaru da dama da suka wuce. China ta kawo hanyoyi hudu domin kawo karshen fadan.
Bayan hare-haren da Isra’ila ta kai cikin Iran, kawayenta sun yi gum, sai Rasha ce kaɗai ta tsaya da ita, yayin da CRINK ke kiran zaman sulhu a yankin.
Farmakin makami mai linzami daga Iran ya jawo rufe tashar jirgin ƙasa ta birnin Beersheba a ƙasar Isra'ila, harin ya taɓa cibiyar fasaha da sansanin soji.
Kasashen Duniya
Samu kari