Kasashen Duniya
Gwamnatin Iran ta jaddada cewa dakarun sojojin juyin juya hali sun shirya tunkarar kowane kalubale a yakin da ake ta musayar wuta da Amurka da Isra'ila.
Amurka ta sanya ladan $10m kan Mojtaba Khamenei da shugabannin IRGC. Trump ya ce sauyin gwamnati a Iran zai faru amma jami'an tsaro na kashe masu zanga-zanga.
Pete Hegseth ya ce Amurka ta ruguza masana'antun makaman Iran. Ya bayyana cewa Mojtaba Khamenei ya samu raunuka kuma ya koma buya a kasa kamar bera.
Shugaban Iran, Masoud Pezeshkian, ya bayyana albashin sa na $1,000, yana nuna yanayin tattalin arziki mai tsanani da faduwar darajar Rial da barkewar zanga-zanga.
Rahotanni sun bazu cewa Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya bace na kwanaki biyar, amma bincike ya tabbatar da cewa wannan ikirari ba gaskiya ba ne.
An shiga rana ta 14 a yakin da ake tsakanin Iran da Isra'ila/Amurka. Isra'ila ta ce an jikkata mata mutane 2,975. Iran ta tattauna da India yayin da aka kai Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi magana kan harin da wani matukin mota ya kai kan Yahudawa a wajen ibadar da suke a Amurka, motar ta kama da wuta.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya tabbatar da kashe wani sojan kasarsa a harin da aka kai musu a kasar Iraq tare da raunata wasu da dama.
A labarin nan, za a ji cewa Joe Cirincione, wani masanin harkokin tsaro ya yi hasashen yakin da Amurka ke yi da Iran zai iya jawo mata gagarumar matsala.
Kasashen Duniya
Samu kari