Kasashen Duniya
Shugaba Donald Trump ya ce Amurka na iya ruguza wutar lantarkin Iran cikin sa'a guda amma tana kauce wa hakan. Ya ce sojin Iran sun raunata sosai yanzu.
Gwamnatin Amurka tare da jami'an tsaro na cigaba da bincike domin gano Janar William Neil McCasland da ya yi batan dabo, an neme shi amma har yau ba a ganshi ba.
Amurka na amfani da kasashen Musulmi hudu domin shawo kan Iran a yakin da take da Iran. Kasashen su ne Oman, Pakistan, Turkiyya da Masar. Iran ta kafa sharudan 3.
Wasu jiragen dakon mai guda biyu sun kama da wuta a tekun Iraki sakamakon hare-haren Iran wadanda suka jefa kasuwar makamashi cikin fargaba a Gabas ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa wani bincike da aka gudanar ya tabbatar da cewa Amurka ce ta jefa bam a kan wasu dalibai da ke Iran bayan ya sha musanta hakan.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya koka cewa za su kashe kudi sosai a yakin da suka fara da Iran. Ya bayyana cewa yakin ya riga ya zama dole.
Tsohon daraktan leken asiri na Faransa, Alain Juillet, ya ce makaman Iran sun kara samun daidaito fuye da baya, lamarin da ya sa take lalata muhimman kaya. Amurka.
Hedkwatar rundunar sojojin Iran ta sanar da kawo karshen kai hare-haren ramuwar gayya a yakin Amurka da Isra'ila, za a fara kai hare hare ba kakkautawa.
Bincike ya nuna gaskiya game da rahoton kisan Iddo Netanyahu da raunata Ben-Gvir ƙarya. An gano cewa bidiyon da ake yaɗawa na gobara ne a Amurka, ba harin Iran ba.
Kasashen Duniya
Samu kari