Kasar Saudiya
Kasar Saudiyya ta bayyana adadin mutanen da ta amince su ziyarci kasar don yin aikin hajjin badi daga Najeriya. An fadi yadda lamarin zai kasance a shekarar.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola ya zabi tafiya kasa mai tsarki domin mika godiyarsa ga allah yayin da zai cika shekaru 60 a gobe Litinin.
Kasar Amurka ta bayyana matsayarta na karshe kan batun karar da aka shigar na zargin da ake yiwa yariman Saudiyya Muhammad Bn Salman. Amurka ta ba da bayani.
Alamu na nuna Cristiano Ronaldo zai koma taka leda a kasar Saudi Tsohon ‘dan wasan na kungiyar Madrid, Manchester a Juventus, kuma ‘Dan wasan zai bar Turai.
Kasar Saudiyya ta bayyana bude wani tsohon babban birninta da ke da dimbin tarihi, ta ce kowa zai iya ziyarta don ba ido aminci da kuma ganin yadda ginin yake.
wani dalibi dake karatu a jami'ar al azhar da ke kasar misira kuma wanda ke karantar aikin koyan likitanci, ya rasa ransa ne a gidansa dake kusa da jami'ar
An shafe sama da shekaru 10 rabon da a karawa Likitoci albashi a Najeriya, a dalilin haka, likitoci 4000 sun shirya tafiya asibitocin ketare saboda su nemi kudi
A birnin Kalifoniya da ke Amurka, an samu wanda ya taki sa’a ya shiga caca, ya tashi da Dala Biliyan 2.04. Sai dai kusan $520m za su iya tafiya wajen haraji.
Daga yau Farfesa Yemi Osinbajo zai gana da Mataimakiyar Firayim Ministar Kanada. Tawagar mataimakin shugaban kasar za ta zauna da jami’o’i da kuma ‘Yan kasuwa.
Kasar Saudiya
Samu kari