Kasar Saudiya
Hukumar kula da jin daɗin alhazai ta kasa watau NAHCON ta ce hukumomin Saudiyya sun canza tsarin samar da abinci ga alhazai da ɗakunan kwanansu a baɗi.
Binciken da aka yi a kan ikirarin Aliko Dangote ya nuna cewa akwai rashin gaskiya a kan cewa man fetur ya fi arha da 40% a Najeriya fiye da a kasar Saudiya
Saudiya ta ce ba za ta daina kokarinta na neman 'yancin kasar Falasdinu ba, kuma ba za ta kullawata alaka ta diflomasiya da Isra'ila har sai an cimma hakan.
A rahoton nan, za ku ji gwamnan Bauchi, Bala Mohammed ya umarci hukumar aikin hajji a ta fara karbar kafin alkalami daga maniyyatan aikin hajjin 2025.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta bayyana yadda aka yi aikin hadin gwiwa wajen gano badakala a hukumar alhazai.
Wani bincike ya gano cewa fadar shugaban kasa ta yi birin da.majalisar dokokin kasar nan wajen sayowa shugaba Bola Ahmed jirgi ba tare da sahalewarta ba.
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano ta ce a yau Talata jirgin farko dauke da wadanda su ka kammala aikin hajjin bana kimanin 554 za su iso gid.
Hukumar jin daɗin alhazai ta jihar Kebbi ta tabbatar da rasuwar Hajiya Maryamu daga ƙaramar hukumar Maiyama, ta rasu ne a asibitin Sarki Abdul'aziz da ke Makkah.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar wata Hajiya 'yar jihar Neja a kasa mai tsarki yayin gudanar da aikin Hajjin bana na shekarar 2024. Ta rasu ne a birnin Makkah.
Kasar Saudiya
Samu kari