Kasar Saudiya
Gwamnatin Tarayyar Najeriya zata samu $1.8 biliyan daidai da N786.60 biliyan daga bankin cigaban Musulunci domin aiwatar da manyan ayyuka. Zata gina ofis Abuja.
Wani mutumi ya zagi Hon. Abike Dabiri-Erewa a gaban kowa. Amma da Abike Dabiri-Erewa ta maida masa martani, sai mutane suka rike cewa bai kamata ta biye masa ba
Rasuwar Sarauniya Elizabeth ta II na nadin Sarki Charles III ya sa mutane sun samu karin bayanai dangane da gidan sarautar Birtaniya da wasu gidajen sarautan a
Katsina - Dan majalisa mai wakilan karamar hukumar Bakori a majalisar dokokin jihar Katsina, Dr Ibrahim Aminu Kurami, ya rasu a Saudiya. Dan majalisar ya tafi k
A jiya Saudi Arabiya tayi wani canje-canje a gwamnati, Mohammed Salman ya zama Firayim Minista. Ibn Salman ya dare kujerar Mahaifinsa mai shekara 86 a Duniya.
Wani balaraben kasar Saudiyya ya bayyan kadan daga rayuwarsa, ya ce ya yi aure sau 53 cikin shekaru 43, kuma ya fadi darasin da ya koya daga yawan aure-aure.
Najeriya na cikin kasashen da aka gayyata su halarci jana’izar Elizabeth II. Farfesa Osinbajo zai halarci bikin birne Sarauniyar Ingila a madadin ‘Yan Najeriya.
Mun samu labari za ayi facaka da kudin Birne Sarauniyar Ingila da bikin nadin sabon Sarki. Bikin zai jawo Gwamnatin Birtaniya ta kashe kusan Dala Biliyan 7
Hukumomi a kasar Saudiyya sun damke wani mutumi da yayi ikirarin ya yi tattaki zuwa Makkah don yin aikin Umrah a madadin marigayiya Sarauniya Elizabeth II.
Kasar Saudiya
Samu kari