Jihar Kano
Kungiyar Amnesty International ta aikawa jami'an 'yan sandan Kano sako na musamman. AI mai kare hakkin jama’a ta ce mutanen Kano su na da damar shirya zanga-zanga
Kotun koli kurum za ta iya raba gardama a shari'ar zaben Kano na 2023. Wole Olanipekun ya ce a doka babu gyaran da za a iya yi wa takardun hukuncin zaben Kano yanzu
Ana tsoron tashin hankali ya barke a garin Kano domin kabilu sun fara tsorata ganin zanga-zanga sun barke a dalilin tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf a kotu.
An samu hatsaniya a kotun daukaka kara tsakanin lauyoyin Gwamna Abba Kabir da alkalan kotun yayin da su ka je daukaka kara kan fitar da takardun CTC.
Jam'iyyar NNPP ta ce tana fatan Kotun Koli ta kawo karshen wannan dambarwar da ta mamaye hukuncin Kotun Daukaka Kara kan zaben gwamnan jihar Kano.
Yan sanda da jami'an sibil defens sun hana taron addu'o'in da magoya bayan NNPP suka shirya gudanarwa a filin Marhala ranar Alhamis, 23 ga watan Nuwamba, 2023.
Jam'iyyar APC ta ce tana da majiya mai karfi da ta nuna cewa magoya bayan NNPP na shirin farmakan wasu jiga-jiganta ranar Asabar, ta roki yan sanda su ankara.
Jami'yyar APC ta ce kuskuren da aka samu ya nuna yadda alkalai su ke a matsayin 'yan Adam masu kuskure a hukuncinsu bayan fitar da takardun CTC a ranar Talata.
Bayan barkewar zanga-zanga a jiya Laraba a jihar Kano, jami'yyar APC ta soki takwararta ta NNPP da ingiza mutane don tayar da hankali a jihar bayan hukuncin kotu.
Jihar Kano
Samu kari