Jihar Kano
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya sake mika kasafin naira biliyan 24 don neman amincewar Majalisar yayin da ya himmatu wurin ayyyukan raya kasa a jihar.
Magoya bayan jam’iyyar NNPP sun fito kan titunan jihar Kano domin nuna adawa da rashin nasarar Gwamna Abba Yusuf a kotun daukaka kara. Yusuf jigon NNPP ne.
A yanzu wasu magoya bayan NNPP suna murnar kotun daukaka kara ta ba su gaskiya wajen rubuta hukuncin shari’ar Kano, amma lauyoyi sun ce ba haka abin yake ba.
Jam’iyyar APC ta yi ikirarin cewa sabon kwafin takardar CTC na hukuncin kotun daukaka kara kan shari'ar Kano kuskure ne na rubutu da kotu za ta gyara.
Jam’iyyar NNPP ta bukaci majalisar alkalai ta kasa da ta binciki sabani da aka samu a takardar CTC da kotun daukaka kara ta saki kan shari’ar zaben gwamnan Kano.
Kotun Daukaka Kara ta ce abin da aka gani a takardar da ta fitar na hukuncin shari'ar kuskure ne na wallafa kuma bai karyata sakamakon da kotun ta yanke ba.
Gamayyar ƙungiyoyin da ke rajin kare dimokuradiyya a Najeriya, sun yi magana kan hukuncin kotun ɗaukaka ƙara na tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na NNPP.
NNPP ta fusata, inda shi kuma Abba Kabir Yusuf ya daukaka kara yayin da aka fara zanga-zanga a Kano saboda hukuncin da kotun daukaka kara ta zartar a ranar Juma'a.
Kotun daukaka kara ta bukaci lauyoyin da ke da hannu a shari'ar zaben gwamnan jihar Kano da su dawo da takardun hukuncin da ta yanke na tsige Gwamna Abba.
Jihar Kano
Samu kari