Jihar Kano
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a jihar Kano ta ba da umarnin korar shugaban yaki da cin hanci a jihar, Muhuyi Magaji Rimingado saboda saba umarnin kotu.
Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan kudurin dokar samar da hukumar raya yankin Arewa maso Yamma. NWDC ita ce irinta ta uku a Najeriya.
Kungiyar matasa a Kano ta bayyana cewa ta na kan matsayarta na shiga zanga-zanga matukar gwamnatin tarayya ta ba dauki matakin kawo sauki ga talaka ba.
Wata mata ta yi zargin cewa shugaban jam'iyyar NNPP, na karamar hukumar Dawakin Tofa, ya yiwa wata mata dukan tsiya a gidan gwamnatin jihar Kano.
Babbar Kotun jihar Kano ta yi zama kan shari'ar da Sanata Rabiu Kwankwaso da wasu mutane bakwai ke karar hukumar EFCC kan take hakkinsu na 'yan kasa.
Kungiyar kula da lafiya ta SFH ta gudanar da taro a jihar Kano inda ta bayyana yadda tarin fuka ya yawaitata a tsakanin yara kanana. Kungiyar ta yi kira ga gwamnati.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Kano ta tabbatar da cafke wani da ake zargin kasurgumin ɗan garkuwa da mutane ne a yankin ƙaramar hukumar Dawakin Kudu.
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da matakin da kwamishinan wasanni ya ɗauka na raba gari da shugabannin rikon kwarya a kungiyar kwallon ƙafa ta Kano Pillars.
Fitaccen lauya mazaunin jihar Kano, Umar Sa'ad Hassan ya yabawa matakin kirkirar masarautu guda uku masu daraja ta biyu da Gwamna Abba Kabir ya yi a jihar Kano.
Jihar Kano
Samu kari