Jihar Jigawa
A wannan labarin, za ku ji cewa Sule Lamido ya tona yadda ya roki Yar’Adua kada ya yi rigima da Obasanjo kan batun wutar lantarki da rikicin siyasa a majalisa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana yadda shi da marigayi Abubakar Rimi suka yi fatali da tayin cin hanci da marigayi Abba Kyari kan takara.
Tsohon minista a mulkin sufuri a Najeriya, Rotimi Amaechi ya bayyana alakarsa da Sule Lamido inda ya ce sun yi abota mai karfi lokacin da suka gwamnoni.
A sabon littafinsa, Sule Lamido ya ci gyaran Janar Ibrahim Babangida. Za a ji kuma tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya roƙi Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana cewq da har yanzu yana cikin gwamnati da shi da Sule Lamido, da sun kalubalanci gwamnati.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sule Lamido, ya yi kira da babban murya ga shƴgaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan bashin da MKO Abiola ya biyo gwamnatin tarayya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa sukar da ake yi wa gwamnatinsa ba za ta kawar masa da hankali wajen hana shi yin abin da ya dace ga Najeriya ba.
Olusegun Obasanjo, Atiku Abubakar, Namadi Sambo, Ken Nnamani, Paius Ayim, sun isa wurin ƙaddamar da littafin tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana PDP a matsayin jam'iyyar da ta mutu murus. Ganduje ya ce Sule Lamido na hanyar shiga APC.
Jihar Jigawa
Samu kari