Jarumar Fim
Akeem Akintola, wani jarumi dan Najeriya da ke zaune a kasar turai, ya yanke shawarar cewa ba zai taba dawowa Najeriya ba bayan ya gano adadin kudin da ya ke sa
Jaruma Bisola Aiyeola ta magantu game da irin rayuwar da ta yi a baya. Ta bayyana cewa saboda tsabar talauci, sai ta jira makwabta sun yi abinci sun tsammata.
‘Yan fim sun shiga hannun masu garkuwa da mutane, ana neman N100m. ‘Yan bindiga sun dauke ‘yan wasan kwaikwayon ne a wani kauye da yake kusa da garin Enugu.
Ta tabbata cewa jaruma Fatima Abdullahi wacce aka fi sani da Fati Washa ce zata maye gurbin jaruma Nafisa Abdullahi a cikin shiri mai dogon zango na Labarina.
Wata shaharartiyar jaruma a masana'antar shirya fina-finan Nollywood, Ada Ameh, ta rasa rayuwarta jim kaɗan bayan ta yanke jiki ta faɗi a wani Kamfanin mai.
Fitacciyar jarumar fina-finan kudancin Najeriya, Bimbo Akinsanya, tace har a yanzu da shekarunta 52 bata ga nagartaccen namijin da ya dace da ita ba har yanzu.
Jarumar fina-finan Najeriya da suka shahara da Nollywood, Mercy Aigbe ta bayyana cewa za ta iya zama Musulma, kuma hakan ba komai bane, inji ta a shafinta na In
R-Kelly zai shafe shekara 30 a gidan maza, kotu ta zama gatan yara da ‘yan matan da R-Kelly ya rika kwanciya da su, ko ya yi sanadiyyar da aka yi lalata da su.
Fitacciyar 'yar jaridar nan 'yar Najeriya da ke zaune a kasar Jamus, Stella Dimoko Korkus ta kira Kemi Olunloyo ta lashe amanta kan wani batu, bayan da tsohon m
Jarumar Fim
Samu kari