Malamin addinin Musulunci
Wata tawaga da lauyoyi da Omoyele Sowore ya jagoranta ta ziyarci Sheikh Abduljabbar a gidan yarin Kuje, tana zargin shari’arsa na cike da tasirin siyasa.
Gwamnatin Katsina ta umarci Malam Yahaya Masussuka ya kare kansa gaban malamai. Ana zargin karatuttukan malami sun sabawa koyarwar addinin Musulunci.
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana cewa ya dage kan matsayarsa ta a sasanta da yan bindiga ne saboda yadda ya damu da matsalar tsaron da ta addabi Arewa.
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe shugaban MSSN da suka sace yana aiki a gonarsa a Yauri jihar Kebbi. Mansur Sokoto ya ce sun kashe shi.
A labarin nan, za a ji shugaban katolika na duniya, Fafaroma Leo XIV ya goyi bayan kalaman Shugaban Amurka, Donald Trump a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Shahararren dan gwagwarmaya a Najeriya, Omoyele Sowore ya tabo batun ci gaba da tsare Malam AbdulJabbar Kabara da ake yi wanda ya ce abin bakin ciki ne.
Musulunci ya samu karuwa da wata matashiya ta karɓi Shahada a radin kanta, inda malam Adamu Ashaka da Baban Chinedu suka ba ta shawarwari kan kalubale.
Ana fargabar wasu Yahudawa sun kona wani masallaci a Yammacin Kogin Jordan, inda suka lalata gine-gine tare da rubuta kalaman batanci a bangon masallacin.
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq na jihar Kwara da Gwamna Babagana Zulum na Borno sun halarci taron bude masallacin Juma'a wanda ya shafe shekaru 217 a duniya.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari