Malamin addinin Musulunci
Majalisar Limamai da Malamai ta jihar Kaduna ta tabbatar da rasuwar Sheikh Imam Sa'id Abubakar, limamin masallacin SMC a ranar Alhamis da Asubah.
Kakakin rundunar ’yan sandan jihar Zamfara, DSP Yazid Abubakar, ya tabbatar da sace kansiloli biyu a jihar da kuma wani limami bayan idar da sallar mangariba.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ziyarci babban malamin Darika a Najeriya, Sheikh Sharif Saleh a Abuja bayan rasuwar wani dan shi. Ya roki Allah ya jikansa.
Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya yi kira da a yi adalci kan zargin da aka yi wa Sheikh Lawal Triump a Kano. Ya bukaci gwamnatin Kano ta yi adalci.
Majalisar shura ta jihar Kano ta sanar da dakatar da Malam Lawan Triumph daga yin wa'azi har sai ya kare kansa a gaban majalisar kamar yadda aka kai kokensa gabanta.
Hukumomin Saudiyya sun tabbatar da rasuwar Sheikh Bashir Bin Ahmed Siddiq, daya daga cikin manyan malaman da ke koyarwa da Alkur'ani a masallacin Annabi SAW.
Yayin da gwajin kwayar halitta ta DNA ta zama ruwan dare a tsakanin al'umma, malamin addinin Musulunci, Dr Sharafudeen Gbadebo, ya yi gargadi ga Musulmi kan haka.
Malaman kungiyar Ahlussunnah a bangaren Izala a Kano sun bukaci gwamnatin jihar Kano ta yi karin haske kan shari'ar da aka yi da batun sakin Abduljabbar Kabara.
Shugaban malaman Kano, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce mukabala ba za ta kawo karshen rikicin malamai a Kano ba, ya fadi hanyar kawo karshen rikicin da ake a Kano.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari