Malamin addinin Musulunci
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya yi ta'aziyyar rasuwar Shehu Dahiru Usman Bauchi. Barau ya ce Dahiru Bauchi ya yi wa addini hidima.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya yi wa musulmi nasiha kan kada au shagaltu da duniya domin ba wurin kwanciya ba ce, ya bukaci su roki Allah a cire ransu cikin sauki.
Shugaban malaman kungiyar Izala, Dr Ibrahim Jalo Jalingo ya yi ta'aziyyar rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Mutane sun yi martani bayan maganar Dr Jalo.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya yi alhinin rasuwar fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Bauchi, ya ce ba za a manta da alherinsa ba.
An sanar da rasuwar babban Shehin Darika a Najeriya da Afrika, Dahiru Usman Bauchi. Za a sanar da lokacin yi masa jana'iza yayin da ake cigaba da masa addu'o'i.
Fiataccen malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya bayyana cewa abubuwan da yake yi na neman sulhu da ya nufin goyon bayan 'yan bindiga.
Sheikh Ahamd Abubakar Gumi ya bayyana cewa ya fi damuwa a yi sulhu da yan bindiga fiye da ya tsaya wajen taimakon mutane da aka kawo wa hari, ya jero dalilai.
Kungiyar malaman Musulunci da Kiristanci ta IDFP ta gargadi ‘yan Najeriya su kwantar da hankali bayan kalaman Donald Trump na cewa ana kisan Kiristoci.
Baba Adinni na Legas, Alhaji Sikiru Alabi-Macfoy, ya yi kira da babbar murya ga limamai kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari