Malamin addinin Musulunci
Musulunci ya samu karuwa da wata matashiya ta karɓi Shahada a radin kanta, inda malam Adamu Ashaka da Baban Chinedu suka ba ta shawarwari kan kalubale.
Ana fargabar wasu Yahudawa sun kona wani masallaci a Yammacin Kogin Jordan, inda suka lalata gine-gine tare da rubuta kalaman batanci a bangon masallacin.
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq na jihar Kwara da Gwamna Babagana Zulum na Borno sun halarci taron bude masallacin Juma'a wanda ya shafe shekaru 217 a duniya.
Alaafin na Oyo, Oba Akeem Owoade, ya nada Bilaal Akinola a matsayin sabon babban limamin Oyo bayan shekaru biyu da kujerar ta kasance babu mai rike da ita.
Sheikh Murtala Bello Asada ya nuna takaici yadda wasu shugabanni suke tsoron Trump fiye da Allah, yana cewa hakan alamar azzalumai ne masu son duniya.
Malaman addinin Musulunci da Kirista sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shirya taron addu'a na kasa da azumi domin magance matsalr tsaro.
Shugaban Majalisar Malaman musulunci a Kano, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce addu'a za ta kai waraka daga tashin hankalin da aka shiga kan barazanar Amurka.
Sanata Muntaru Dandutse ya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar limamin masallacim yan Izala da ke Funtua, Sheikh Goni Imam Sa'id Musa, ya yi addu'ar Allah jikansa.
Majalisar Shari’a ta ƙasa ta bukaci Bola Tinubu ya sake nazarin nadin Farfesa Joash Amupitan a matsayin shugaban INEC kan zargin rubuta takarda da ta soki Musulmai.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari