Addinin Musulunci da Kiristanci
Barayi sun haura katanga, sun sace akuyar Kirsimet a Gwagwalada da ke Abuja. Mai akuyar ya kai rahoto yayin da ‘yan sanda suka soma bincike don gano barayin akuyar.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya yi martani kan rikita-rikitar da ake yi kan shirin kafa kotunan Shari'ar Musulunci inda ya ce zai tabbatar da bin tsarin doka.
Kungiyar addinin musulunci da ta shirya buɗe sabuwar kotun Musulmi a jihar Oyo ta canza shawara, ta ɗagw shirinta zuwa wani loƙaci don a zauna lafiya.
Kaddamar da Kotun shari’ar Musulunci a Oyo ya jawo cece-kuce; wasu sun nuna damuwa cewa za ta takura walwala da yanci, musamman ga wadanda ba Musulmai ba.
Yayin da wata kungiya ke shirin taro kan shari'ar Musulunci a Oyo, Ƙungiyar matasan Yarbawa ta yi fatali da shirin kafa kotunan Musulunci a yankinsu.
Kungiyar Kiristocin Arewa a jihohi 19 ta CHAIN ta goyi bayan kudirin harajin Bola Tinubu inda ta ce kudirin ba ya adawa da Arewa. Ta bukaci a hada kai a Najeriya.
Limamin masallacin Lekki ya ce ba a lika banar 'Yesu ba Allah ba ne' don cin zarafin wani ba, amma sun cire ta don zaman lafiya, kuma za su gyara su dawo da ita.
Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajanta wa Bola Tinubu kan turmutsitsin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane a jihohin Najeriya a wannan mako.
Yayin da ake shirin bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara, Gwamna Usman Ododo na jihar Kogi ya tausayawa al'umma inda ya raba tirelolin shinkafa 100.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari