Addinin Musulunci da Kiristanci
Legit Hausa ta lissafa ranakun hutu a Najeriya na Disamba 2024 da Janairun 2025. Wadannan sun hada da bukukuwan Kirsimeti, Ranar Dambe, da kuma na Sabuwar Shekara.
Yayin da ake zargin malamai da ci da addini, Sheikh Kabiru Gombe ya yi magana kan lamarin inda ya ce Bola Tinubu da Kashim Shettima sun fi kowa ci da addini.
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin tarayya ya caccaki kalaman jagoran cocin katolika a Sakkwato, Mathew Kukah na cewa bisa kuskure Tinubu ya samu mulki.
Shugaban Cocin INRI Spiritual Evangelical, Primate Elijah Ayodele ya yi hasashen cewa shekarar 2025 za ta zamo mai tsanani ga 'yan Najeriya sakamakon tsadar rayuwa.
Sanata Sunday Katung da ke wakiltar Kaduna ta Kudu ya nada Malam Ilyasu Musa da Fasto Gideon Mutum domin kula da bangaren addinan Musulunci da Kiristanci.
Babban malamin nan, Emeritus Archbishop na Abuja ya bukacu shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi wa yan Najeriya aiki ba tare da nuna fifiko ba.
Babban limamin cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye ya ce Najeriya ta samu taimakon Allah shiyasa canjin Dala bai kai N10,000 ba yanzu, ya faɗi mafitar da ta rage.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu a gana da Yarima mai jiran gado, Mohammed bin Salman AbdulAzizi Al Saud a kasar Saudiyya domin kyautata alaka.
A can baya tsohon ‘dan wasan Man Utd, Paul Pogba ya karbi addinin Musulunci. Pogba ya ba da labarin tasirin abokansa wajen karbar addinin da yake kai yau.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari