Addinin Musulunci da Kiristanci
Kungiyar Musulmai a jihar Edo sun kai gwamnatin jihar a kotu kan mika makarantun gwamnati ga cocin Katolika ba tare da tuntubar sauran bangarori ba.
Cocin Katolika na Wukari a jihar Taraba ta tabbatar da rasuwar Fasto Nicholas Kyukyundu bayan doguwar rashin lafiya, yana da shekara 66 da haihuwa.
Musulunci ya samu karuwa da wata matashiya ta karɓi Shahada a radin kanta, inda malam Adamu Ashaka da Baban Chinedu suka ba ta shawarwari kan kalubale.
Shugaban cocin PFN, Bishop Wale Oke ya ce bai yarda da barazanar kawo hari da Donald Trump ya ce zai yi a Najeriya. Ya bukaci Amurka ta hada kai da Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Abubakar Gumi ya bayyana cewa ya samu sabon labari na shiri da ake yi don nuna wa duniya wai ana kashe kiristoci.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaro sun samu nasarar dakile harin da aka kai wa wasu ma'aurata kuma jami'ansu, tare da bai wa Fasto a Abuja kariya daga harin.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris ya tabbatar da cewa gwamnatin Najeriya da Amurka sun fara tattaunawa domin fahimtar halin da ake ciki.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachri Lawal ya ce zargin da shugaban Amurka, Donald Trump ya yi na kisan kiristoci a Najeriya ba karya ba ne.
Malaman addinin Musulunci da Kirista sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shirya taron addu'a na kasa da azumi domin magance matsalr tsaro.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari