INEC
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), ta musanta zargin cewa ta shirya yi wa gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, magudi a zaben gwamnan jihar.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta baiwa gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa takardar shaidar lashe zaben gwamnan Adamawa a birnin tarayya Abuja.
Dazu ne aka ji Lai Mohammed yana bayanin abin da ya jawo shugaban kasa ya kauracewa hatsaniyar da aka shiga a zaben jihar Adamawa da aka kammala a jiyan nan.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta jihar Kebbi, ta ba zaɓaɓben gwamnan jihar satifiket ɗin lashe zaɓe. Zaɓaɓben gwamnan ya sha wani babban alwashi.
Rahotanni sun tabbatar yau Laraba hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) za ta miƙa wa gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, satifiket ɗin lashe zaɓe.
Wani sanannen malamin addini a jihar Bauchi, Dr Idris Abdulaziz, ya caccaki kwamishinan INEC na jihar Adamawa, Hudu Yunusa Ari, inda yace ya kunya mutan Bauchi.
Rahotanni sun tabbatar da hukumar INEC ta ci gaba da tattara sakamakom zaɓen gwamnan jihar Adamawa. Ana ci gaba da tattara sakamakon zaɓen ne a birnin Yola.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta bukaci rundunar yan sandan Najeriya ta bincike tare da gurfanar da kwamishinan zaɓe na jihar Adamawa, Hudu Ari.
Rahotanni daga babban birnin tarayya Abuja sun nuna cewa baki ɗaya kwamishinonin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa sun shiga ganawar sirri kan zaben Adamawa.
INEC
Samu kari