INEC
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) a jihar Adamawa, ta kammala rarraba kayan aikin zaɓen cike gurbin gwamnan jihar, na ranar Asabar 15 ga Afirilu.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta gayawa kotu dalilin da ya sanya Atiku bai cancanci lashe zaɓen shugaban ƙasa ba. INEC ta ce Tinubu ne ya cancanta
Rahotanni sun bayyana ranar da za a gudanar da zaɓen cike gurbi a jihar Rivers. Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), a jihar ta fitar da sabbin bayanan.
Bola Tinubu zai yi shari’a da Jam’iyyu, ana tuhumar APC da magudi a Jihohi. A halin yanzu Jam’iyyun da suka yi karar APC kan zargin magudin zabe a 2023 sun karu
Akwai wasu manyan kallubale da ke fuskantar zababben shugaban Najeriya, Bola Tinubu idan har yana son yin nasara a mulkinsa. Akwai lantarki da hauhawar farashi.
Jam'iyyar PDP ta tubure inda ta bayyana cewa lallai sai dai a sauke Mallam Hudu Yunusa Ari daga matsayin kwamishinan zaben jihar Adamawa kafin ran 15 ga Afrilu.
Muhammadu Sanusi II ya ce akwai rashin jituwa da rabuwar kai a kasar nan, yake cewa tun bayan yakin Biyafara, ‘Yan Najeriya ba su taba rabuwa irin yanzu ba.
Magoya bayan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), a jihar Rivers, sun cigaba da gudanar da zanga-zangar da suke yi a gaban ofishin hukumar zaɓen jihar.
Gwamnatin Kano ta nada Farfesa Attahiru Jega, tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, matsayin uban jami'ar Sa'adatu Rimi mallakar gwamnatin Kano.
INEC
Samu kari