Jihar Imo
Rahoton da muke samu yanzun ya bayyana mana cewa wasu yan bindiga sun yi awon gaba da wani basarake daga yankinsa a jihar Imo dake yankin kudancin Najeriya.
Jami'an tsaro sun farmaki sansanonin 'yan bindiga, inda suka ceto wani sarkin gargajiya da aka sace. Hakazalika, rahoton da muke samu yace an kama 30 a cikinsu.
Wata tawagar yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun kai hari wasu.ƙauyukan jihar Imo, inda suka yi awon gaba da sarakunan gargajiya kuma suka kona fadojin su
Mutanen tsohuwar masarautar Atta da ke karamar hukumar Njaba ta jihar Imo sun tsunduma zaman makoki bayan kisar gillar da aka yi wa sarkinsu, Eze Edwin Azike.T
Wasu tsagerun yan bindiga sun kutsa kai cikin fadar Basaraken Mbutu. Damian Nwaigwe, da tsakar daren ranar Alhamis, inda suka yi awon gaba da shi zuwa wani wuri
A kalla mutane biyu ne wasu yan bindiga suka halaka a garin Etekwuru da ke karamar hukumar Ohaji/Egbema na jihar Imo, Daily Trust ta ruwaito. Yan bindigan sun
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya bayyana cewa duba da kokarin wannan gwamnatin ta shugaba Buhari, ko tantama babu APC ce zata samu nasara a zaben 2023.
Wasu 'yan ta'addan IPOB sun dasa bama-bamai a wani yankin jihar Imo, inda sojojin Najeriya suka shiga kafar wando daya dasu cikin gaggawa tare da dakile barnar.
'Yan bindiga da ake zargin tsagerun IPOB ne sun yi musayar wuta da sojojin Najeriya yayin da 'yan bindigar ke kokarin tursasa umarnin zaman gida na kungiyar IPO
Jihar Imo
Samu kari