Jihar Imo
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa mai neman kjjera lamba daya a Najeriya karkashin inuwar APC, Bola Tinubu, zai share hawayen mutane a 2023.
Rahotannin da muke samu sun nuna cewa wasu muyagun yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun ƙone babbar kotun Oguta dake zama a karamar hukumar Oguta jiya.
A ranar Asabar da ta gabata da daddare, wasu yan bindiga da ba'a sani ba suka mamayi shugaban PDP na gunduma a gidansa dake Imo, suka harbe shi a kafafuwansa.
Ana saura kwanaki 13 gabanin babban zabe, jam'iyyar PDP a jihar Imo ta sake wayar gari cikin sabon rikici yayin da wani jigo ya fito ya fallasa kullin wasu.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa watau PDP, ta yi garambawul a jadawalin zaben fidda yan takarar gwamna a jihohin Bayelsa, Imo da Kogi sakamakon kamfem 2023.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai hari gidan jami'in hulda da jama'a na gamayyar jam'iyyun siyasa kuma dan takarar PDP a 2023, Ikenga Ugochinyere, a Imo.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, ta aiwatar da gwajin tantancewa ta hanyar amfani da na’urar BVAS. Jama’a a jihohin Imo, Abuja da Legas sun yabawa shirinta.
Wasu yan dadi bindiga sun hallaka alkali kotu ranar Alhamis a jihar Imo ana tsaka da zama kuma suka wuce babu wanda ya san ko su wanene ballanata a kama su.
Labarin da muke samu daga Kudancin Najeriya ya bayyana yadda 'yan ta'addan IPOB suka kashe wata jami'ar 'yan sanda a jihar Imo. Rahoton ya bayyana lamarin.
Jihar Imo
Samu kari