Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
A ranar Litinin, 29 ga watan Mayu ne aka rantsar da zababben gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda akan mulki. Dikko shi ne tsohon daraktan hukumar SMEDAN.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya yi jawabin bankwana ga al'ummar jihar Katsina, inda ya nemi da su yafe masa kurakuran da ya tafka a mulkinsa.
Gwamnan Aminu Masari ya bai wa mawaka biyu Dauda Kahutu Rarara da Yusuf Baban Chinedu da kudi har N80m saboda siyan sabbin gidaje, bayan an konawa musu gidaje.
Bukola Saraki ya ba Gwamnoni da za su sauka lakanin rayuwa bayan an bar fadar gwamnati, ya fadawa Gwamnoni masu barin-gado abin da ke hada rikici bayan an sauka
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya fara zuwa yin bankwana, ya kai ziyara fadar Sarkin Katsina da Sarkin Daura, ya nemi mutane jihar su yafe masa.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya naɗa sabon mataimakin shugabam jami'ar Umaru Musa Yar'adu da sabon shugaban kwalejin fasahar Hassan Usman Katsina.
Yau jam’iyyar APC za ta shirya zaben tsaida gwani na ‘dan takarar Gwamnan jihar Kogi, kwatsam sai aka ji wadanda ake ganin su na kusa da Gwamna sun janye takara
Gwamnonin 17 za su bar karagar mulki a ranar 29 ga watan Mayu. Kowanensu da wasunsu za su rika karbar fanshon miliyoyi, wasu har da gidaje, motoci da ma’aikata.
A yau Gwamnonin jihohi za su yi taro a kan takunkumin da Hukumar NFIU ta kakaba masu a Najeriya sannan za a tattauna kan yadda gwamnati za ya rika karbar haraji
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari