Yahaya Bello
Tsohon gwamnan jahar Kogi dake sake neman kujerar gwamnan a karo na biyu a karkashin inuwar jam’iyyar PDP, Idris Wada ya gargadi jam’iyyar APC da cewa duk rigimar da take ji dashi a wannan zaben gwamnan dake karatowa ta tara ta sa
Gwamna Bello ya mallaki takardun bayyana kudirin neman takara a babban ofishin jam'iyar APC na kasa dake garin Abuja yayin gabatowar zaben gwamnan jihar Kogi da za a gudanar a watan Fabrairun 2020.
Yahaya Bello ya gamu da matsalar farko wajen takara na tazarcen Gwamna daga APC. Yanzu haka shugabannin APC a Jihar Kogi sun shiga kotu kamar yadda aka yi a Zamfara inda su ka ce tun fari kakabawa mutane gwamnan aka yi.
A jiya mun ka ji cewa wani ‘Dan Majalisa ya fito takarar Gwamna a Kogi duk da Bello ya gana da Tinubu. James Faleke, ‘dan majalisa mai wakiltar mazabar Legas shi ne zai yi takara. Falake zai ba Yahaya Bello ciwon-kai a APC.
Yahaya Bello
Samu kari