Wahalar man fetur a Najeriya
Yayin da ake fama da matsaloli daban-daban game da hakar man Kolmani a bakin iyakar Gombe da Bauchi, gwamnatocin jihohin 2 sun gana da wakilan NNPCL.
Duk da saukar farashi daga Dangote zuwa N875-N905, gidajen mai na sayar da man fetur a kan N890-N910, yayin da suke kukan asara saboda rage kudin da Dangote ke yi.
Dangote ya rage farashin fetur zuwa ₦825, inda gidajen mai na abokan hulɗarsa ke saida lita tsakanin ₦875 zuwa ₦905, ya danganta da yankin da mutane suke.
Rahotanni sun bayyana cewa wani abu ya fashe a sashen gas na wani gidan mai a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas, mutum biyar sun ji raunuka, motoci sun ƙone.
Kamfanin Dangote ya sake rage farashin man fetur zuwa N825, daga 835 a matatar mansa da ke Legas don bai wa 'yan Najeriya damar sayen fetur din a farashi mai sauƙi.
Alhaji Aliko Dangote ya ce an sako shi a gaba kan matatar mai da ya gina a Legas. Dangote ya ce yana da tabbas a kan cewa zai yi nasara a kan masu adawa da shi.
Injiniya Bayo Ojulari ya sauke shugabannin matatun mai 3 a kasar nan, yana shirin farfaɗo da NNPCL bayan kashe kuɗi ba tare da ci gaba ba a zamanin Kyari.
’Yan kasuwa, karkashin kungiyar IPMAN sun ce yanzu asara suke yi bayan NNPCL da Dangote sun sauke farashin fetur, yayin da talakawa ke amfana da ragin a kasuwa.
Masu zanga zanga sun bukaci a gurfanar da Mele Kyari sannan a binciki zargin almundahana a NNPCL, musamman kan gyaran matatun mai da yarjejeniyar Matrix Energy.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari