Wahalar man fetur a Najeriya
Shugaban kunguyar IPMAN na ƙasa, Abubakar Garima ya tabbatar da cewa matatar Ɗangote ta kara N30 a farashin kowace lita da take sayarwa ƴan kasuwa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi magana kan yadda Tinubu ya dage wajen cire tallafin man fetur bayan hawan shi mulki a shekarar 2023.
A labarin nan, za a ji cewa jama'a sun ce bai dace NNPCL ya riƙa murnar cikar Bayo Ojulari kwanaki 100 a shugabancin kamfanin ba saboda ba su ga abin da ya yi ba.
Kamfanin man fetur a Najeriya (NNPCL) ya rage farashin mai zuwa N890 daga N895 da ke sayarwa a birnin tarayya Abuja, bayan ragewa a makon da ya gabata.
Tanka dauke da lita 33,000 na man fetur ta fashe a Celica, Ibadan, kusa da gidan man NNPCL bayan ta yi karo da mota sakamakon shanyewar birki, gobara ta tashi.
A labarin nan, za a ji yadda matatar man Dangote ta fusata bayan ta gano ana yaudarar jama'a wajen sayar masu da fetur da aka samu da sauki a farashi mai tsada.
Tsohon ministan ilimi ya kare Buhari kan tallafin mai, yana mai cewa ya tsohon shugaban kasar ya ceci rayukan 'yan Najeriya daga mutuwa ta hanyar kin janye tallafi.
A labarin nan, mun wallafa cewa fitaccen dan kasuwa a Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana shakku a kan shakkun kan aikin matatun gwamnatin tarayya.
Tare da hadin gwiwa da gwamnatin jihar Ondo, kamfanin BINL zai gina matatar man fetur ta dala biliyan 15, sannan zai gina kasuwar cinikayya ta FTZ a jihar.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari