Labaran kasashen waje
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban kasar Syria, Bashar Al-Assad ya tsere daga birnin Damascus yayin da yan tawayen suka kutsa cikin kasar da kwace iko.
Sojojin da ke mulki a Nijar sun kwace ikon sarrafa ma'adanai wajen kamfanin Faransa. Sojojin sun ce za su cigaba da juya arzikinsu da kansu maimakon Faransa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jawabi a Afrika ta Kudu yayin taron kasahsen biyu. Ga muhimman abubuwa 10 da Bola Tinubu ya ambata yayin jawabi.
Akwai kasashen da ba su da jami'an tsaro na sojoji ko 'yan sanda a duniya. Mun tattaro muku jerin wadannan kasashen da yadda suke yi suna samun tsaro.
Gwamnatin Najeriya ta kulla yarjejeniyar hakar ma'adanai bayan zuwan Bola Tinubu ziyara faransa. Yarjejeniyar za ta kara habaka tallalin Najeriya da Faransa.
Gwamnatin kasar Indonesiya ta sake jaddada kudurinta na taimakawa jihar Kebbi wajen inganta kiwo da zai bunkasa samun madara da nama cikin shekaru biyar masu zuwa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ji dadin alakar Najeriya da Faransa. Ya ce dangantakar kasashen biyu za ta amfani nahiyar Afrika baki daya.
Masana diflomasiyya sun fara nuna damuwarsu kan jinkirin da gwamnatin Bola Tinubu ke yi na nada jakadu yayin da ta riga ta shafe watanni 13 a kan karagar mulki.
Kasar Iran ta ƙaryata zancen cewa shugaba Ayatullah Ali Khamenei yana kwance rai a hannun Allah. Iran ta ce shugaba Ayatullah Ali Khamenei na nan lafiya kalau.
Labaran kasashen waje
Samu kari