Labaran kasashen waje
Kasar Qatar na neman a bata damar sake karbar bakuncin wasu wasannin Olympic da za a gudanar nan da shekaru 12 masu zuwa. Wasu kasashe suna neman a basu su ma.
Mai kamfanin Twitter yace yana neman wanda zai gaje shi a matsayin shugaban Twitter ya fadi abin da yasa har yanzu bai yi murabus daga kujerarsa ta shugaba ba.
Kasar Saudiyya ta bayyana adadin mutanen da ta amince su ziyarci kasar don yin aikin hajjin badi daga Najeriya. An fadi yadda lamarin zai kasance a shekarar.
Gwamnatin Taliban na kasar Afghanistan ta sanar da sabuwar doka na dakatar da mata daga zuwa jami'o'in gwamnati da masu zaman kansu. Dokar ta fara aiki nan take
Daga karshe dai an cire fuskar sarauniyar Ingila a jikin kudaden kasar Ingila, kuma an sanya na sabon sarki Charles, za a fara kashe sabbin kudaden kasar kusa.
Wata budurwa ta ba da mamaki yayin da tace babu wanda ya isa ya daga bikinta, ta zo wurin biki da ciwo a kafarta. Ta ce tana kaunar mijinta sosai ba kadan ba.
Bayan cikar shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, shakara tamanin a duniya ana ganin kamar ya fi kowa tsufa a cikin shugabannnin duniya yanzu, mun haɗa wasu biyar.
Wata kasar waje ta kirkiri wani inji mai ban mamaki da zai iya kyankyashe jarirai a madadin haihuwa. Wannan lamari dai shine na farko a duniya kuma ba taba ba.
Matashi dan kasar Zambia ya tafi taya kasar Ukraine yaki, ya rasa ransa cikin kankanin lokaci. An dawo da gawarsa kasarsu yayin da ya samu rakiyar jama'a kasar.
Labaran kasashen waje
Samu kari