Femi Falana San
'yar gwagwarmaya Aisha Yesufu ta siffanta kama Sowore da akayi a matsayin tauye hakki da ba tare da wani babban laifi ba. Tace kowa na da 'yancin zanga-zanga.
Gawurtaccen Lauya, Femi Falana ya ce sun fara binciken harbe-harben da aka yi a Lekki. Da alama Kungiya za ta tona asirin sojojin da su ka harbe 'Yan #EndSARS.
Manyan Lauyoyi sun huro wuta a cirewa Minista mukamin ‘SAN’ a Najeriya. Lauyoyi 3000 sun sa a hannu a raba Ministan da mukamin babban Lauya da ya ke ji da shi.
Babban lauyan Najeriya kuma lauya mai rajin kare hakkin dan Adam, Femi Falana (SAN), ya mika korafi a kan gwamnatin Najeriya da ta jihar Kano kan Sharif Yahya.
Aminu Sheriff, wanda aka samu da laifin cin mutuncin Islama ya samu Lauyan da zai kare shi. Femi Fakana ya karbi shari’ar, zai kare Matashin a gaban babban Kotu
Ana jita-jitar cewa Ibrahim Magu ya ba Femi Falana wasu makudan kudi. Sai aka ji jiya tsohon Gwamna Ayo Fayose ya ba Femi Falana shawarar ya tafi gaban kotu.
Femi Falana (SAN) ya yi barazanar shigar da karar jaridar The Nation cikin sa'o'i 48, bayan da ta wallafa wani labari da ya alakanta shi tuhumar da akeyiwa Magu
Mambobin kungiyar, kamar yadda aka lissafosu a cikin sanarwar, sun hada da tsohon shugaban majalisar wakilai, Ghali Umar Na'abba, tsohon mataimakin gwamnan babb
Femi Falana ya bukaci Buhari ya fadawa Duniya sanadiyyar mace-macen Kano. Gawurtaccen Lauyan ya ba Ministan lafiya kwana 7 ya fadi dalilin mace-macen da ake yi.
Femi Falana San
Samu kari