Nade-naden gwamnati
Sabon ministan harkokin jin kai, Nentawe Yilwatda, ya shaidawa majalisar dattawa cewa talakawa sun fi yawa a Arewacin Najeeiya, ya kamata a canza tsari.
Kungiyar matasan APC ta nuna damuwa bayan an sallami tsohon karamin Ministan gidaje da raya birane, Abdullahi T. Gwarzo daga mukaminsa a makon jiya.
An naɗa yar shugaban kasa Bola Tinubu, Folasade Tinubu-Ojo a matsayin wakiliya a ma'aikatar almajirai da yaran da ba su zuwa makaranta ta kasa a fadin Najeriya.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da cewa an dage shirin tantance sababbin Ministoci da shugaban ya nada da aka shirya yi a yau Talata 29 ga watan Oktoban 2024.
Majalisar dattawa ta fara shirin tantance mutum 7 da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa a matsayin sababbin ministoci bayan ya yi garambawul.
Wani lauya ya tono kuskuren Bola Tinubu wajen nada ministoci da ya yi karo na biyu bayan korar wasu ministoci. Lauya ya ce Tinubu ya karya doka kan nada ministoci.
Tsohon ministan gidaje da raya birane, Abdullahi Tijjani Gwarzo ya gana da tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau da Sanata Kawu Sumaila a gidansa.
A ranar Laraba Bola Tinubu ya tabbatar da korar ministoci 5 daga aiki tare da naɗa wasu sababbi, ya masu fatan alheri a duk lamurran da suka tasa a gaba.
Jigo kuma Tsohon dan takarar a Majalisar Tarayya a karkashin PDP a jihar Kogi, Austin Okai ya caccaki Bola Tinubu kan garambawul da ya yi a gwamnatinsa.
Nade-naden gwamnati
Samu kari