Nade-naden gwamnati
Hadimin Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom, Aniekeme Finbarr a bangaren wayar da kan al'umma ya yi murabus daga mukaminsa domin neman kwarewa a wani sashe.
A wannan labarin, za ku ji cewa tsuguno ba ta ƙare a rikicin jam'iyyar APC yayin da reshen shiyyar Arewa ta Tsakiya ke zargin gwamnati ta ware ta.
Majalisar dattijai ta yi amfani da sashe na 157 (1) na kundin tsarin mulkin kasar domin korar Yakubu Danladi Umar a matsayin shugaban kotun da’ar ma’aikata ta CCT.
Masana diflomasiyya sun fara nuna damuwarsu kan jinkirin da gwamnatin Bola Tinubu ke yi na nada jakadu yayin da ta riga ta shafe watanni 13 a kan karagar mulki.
Rahotanni da muke samu sun ruwaito cewa yan sanda sun harbi hadimin Gwamna Ademola Adeleke yayin da yake tsare a wurinsu inda suka fadi yadda abin yake.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya miƙa sunayen mutum 3 da ya naɗa a matsayin RECs na hukumar INEC ga majalisar dattawan Najeriya domin tantance su.
Shugaban karamar hukumar Igbo Etiti, Hon. Eric Odo ya ba wasu hadimansa guda biyu na musamman masu kula da bangaren doya da yalo da kuma barkono.
Fela Durotoye, tsohon hadimin Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa ya yi aiki a fadar shugaban kasa na tsawon watanni shida ba tare da an biya shi albashi ba.
Hadimin Bola Tinubu a bangaren sadarwa, Bayo Onanuga ya fayyacewa sabon hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala matsayinsa a cikin masu magana da yawun shugaban kasa.
Nade-naden gwamnati
Samu kari