Yan bindiga
Wasu 'yan bindiga sun sake kai mummunan hari a jihar Plateau, maharan sun kai farmakin ne da tsakar dare a jiya Lahadi inda su ka kashe mutane 11.
Yan bindiga sun halaka mutum biyu tare da sace wasu mutum bakwai a wani hari da suka kai a jihar Kebbi. Gwamnan jihar ya ziyarci ƙauyen domin jajanta musu.
Miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun halaka wata matar aure tare da raunata mijinta a wani sabon hari a jihar Taraba.
Gwamnan jihar Ribas Fubara ya ayyana neman wani mai suna Gift David Okpara Okpolowu, wanda aka fi sani da 2-Baba da yan kungiyarsa kan kisan DPO Bako Angbashim.
Ƴan bindiga waɗanda ake kyautata zaton ƴan daba ne sun salwantar da ran DPO na ƴan sanda a ƙaramar hukumar Ahoada ta Gabas a jihar Rivers, a wani artabu.
Wasu tsagerun 'yan bindigan daji sun harbe mutum uku har lahira a yankin ƙaramar hukumar Logo da ke jihar Benuwai, daga ciki har da 'yan sa'kai guda biyu.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) reshen Kaduna, ta bukaci mazauna jihar da su tashi tsaye wajen kare kawunansu daga hare-haren 'yan bindiga da suka addabesu.
Wasu tsagerun 'yan fashin daji sun sake kai hari wata majami'a a kudancin jihar Kaduna da daren ranar Alhamis, sun halaka matamin da ke koyon aiki, Ɗanlami.
Gwamnan jihar Zamfara, Dakta Dauda Lawal Dare, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta dauki 'yan sa kai domin taimakawa jami'an tsaro wajen yaƙi da 'yan bindiga.
Yan bindiga
Samu kari