Yan bindiga
Rahotanni sun bayyana cewa wasu 'yan bindiga sun yi awon gaba da mutane uku bayan harbe wani dan banga a Barangoni da ke Bwari a babban birnin tarayya Abuja.
An yi garkuwa da Safiyanu Isa Andaha tare da wani Alhaji Adamu a yammacin ranar 1 ga Janairu, 2024 a hanyar Akwanga-Andaha. Jami'an tsaro sun bazama nemansu.
Gwamna Caleb Mutfwang, ya sanar da zaman makoki na mako guda domin girmama wadanda aka kashe a harin kananan hukumomin Bokkos, Mangu, da Barkin-Ladi.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai hari a jihar Plateau, ana tsaka da jimamin kisan mutum 190 da yan bindiga suka yi a kananan hukumomi biyu na jihar.
Rundunar ƴan sandan jihar Kogi ta sanar da cewa jani'anta sun samu nasarar ceto wasu mutum sama da 20 da yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta sanar da cewa jami'anta sun samu nasarar kubutar da wasu mata da miji da miyagun yan bindiga suka yi yunkurin garkuwa da su.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai farmaki a jihar Nasarawa inda suka halaka mutum biyu. Jami'an yan sanda sun kuma cafke wani dalibin jami'a dauke da bindiga.
An bayyana yadda majalisar dattawa ta nemi ganin manyan jiga-jigan tsaron Najeriya kan kisan wasu mutane sama da 100 a jihar Filato. An nemi zama da manya.
Yan bindiga sun kai mummunan hari a kauyukan birnin tarayya Abuja da jihar Neja. A yayin harin yan bindigan sun halaka mutum hudu da sace wasu da dama
Yan bindiga
Samu kari