Yan bindiga
‘Yan bindiga za su hallaka daliban jami’ar Gusau da aka yi garkuwa da su. Nan da mako guda za a kashe daliban idan ba a fito da mutanensu da ke tsare ba.
Yan sanda sun tabbatar da cewa wasu gungun 'yan bindiga sun kai mummunan farmaki jihar Anambra. Sun kashe 'yan sanda biyu, sun sace masu zuwa bikin Kirsimeti.
Gwamnatin jihar Sokoto ta kaddamar da sabuwar rundunar tsaron al'ummar jihar. Gwamna Aliyu ya ce rundunar tsaron al'ummar ba kishiyar 'yan sanda ba ce.
Har yanzu mutane su na cikin makokin kashe-kashen da aka yi ne a kauyen Filato. Majalisar Dinkin Duniya ta fusata da kashe-kashen da aka yi a lokacin kirismeti.
Har yanzu mutane su na cikin makokin kashe-kashen da aka yi ne a Filato. ‘Yan bindiga sun rubuta takarda, za a kuma kai danyen harin ta’adda a jihar Filato.
Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta samu nasarar halaka yan bindiga shida da suka addabi wani yanki a jihar. Rundunar ta kuma kwato kayayyaki masu yawa a wajensu.
Yan bindiga sun tafka ta'asa a jihar Taraba bayan sun dira a wata babbar kasuwa lokacin da ake tsaka da gudanar da harkokin kasuwanci. Sun sace mutane da dama.
Gwamnatin jihar Zamfara ta kulle wasu kasuwannin shanu 11 a fadin jihar bayan ta gano miyagun yan bindiga na gudanar da hada-hadar kasuwanci a cikinsu.
Rundunar yan sandan jihar Neja ta tabbatar da cafke wata daliba mai yin safarar bayanai ga yan bindiga a jihar. Dalibar ta yi bayanin alakarta da yan bindiga.
Yan bindiga
Samu kari