Yan bindiga
Wasu miyagun 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yinawon gaba da wata gawa tare da masu rakiyarta a jihar Enugu da ke Kudancin Najeriya.
Ana zargin hukumar tsaro ta Community Protection Guard (CPG) a jihar Zamfara da kisan wani dan siyasa, Magaji Lauwali da ta ke zargin ya na da alaka da mahara.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai mummunan hari a hedikwatar 'yan sanda da ke garin Zurmi na jihar Zamfara. Sun tafka barna sosai.
Gwamnan jihar Benue, Alia Hyacinth ya zargi wasu 'yan jihar da kokarin kawo tsaiko a gwamnatinsa wurin hadin kai da wasu makiyaya 'yan kasar Nijar.
Sai an ba Gwamnoni ‘Yan sanda a jihohi idan ana son saukin rashin tsaro. A wuraren da gwamnonin nan suka tashi tsaye, Uba Sani ya ce an fara samun saukin tsaro.
'Yan sanda sun yi nasarar kame wasu tsageru, sun kwato makamai tare da kashe wani kasurgumin shugaban 'yan bindiga a jihar Sokoto da ke Arewa maso Yamma.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bukaci sojoji da su kara kaimi wajen kakkabe 'yan ta'adda da 'yan bindiga wadanda suka addabi wasu yankunan jihar.
An bayyana yadda 'yan sanda suka kama wani kasurgumin dan bindigan da ya addabi jama'a babban birnin tarayya Abuja. An bayyana yadda aka kama shi.
Yan bindiga sun halaka akalla mutane goma sha biyu tare da jikkata wasu tara a sabon harin da suka kai kauyen Gindin Dutse Makyali da ke Kajuru, jihar Kaduna.
Yan bindiga
Samu kari