Yan bindiga
'Yan bindiga sun kashe fiye da mutane 10 a Filato, a wasu hare-haren ramuwar gayya, lamarin da ya tilasta gwamnati ta daukar matakan tsaro na gaggawa.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi magana kan yin sulhu da 'yan bindiga. Gwamna Radda ya bada tabbacin cewa gwamnatinsa ba za ta yi sulhu da su ba.
Sojojin JTF sun kama ma’aurata da ake zargi da safarar makamai zuwa ‘yan ta’adda a Kaduna, sun gano harsasai 1,207 da ake shirin kaiwa Arewa maso Yamma.
’Yan sanda sun hana ‘yan bindiga kai hari a dajin Byazhin, da ke birnin tarayya Abuja, sun kwato bindigar AK-47 da alburusai 30, sun kuma kara tsaurara tsaro a FCT.
A labarin nan, za a ji cewa an yi ba ta kashi a tsakanin sojojin Najeriya da miyagun 'yan bindiga jim kadan bayan an kammala yarjejeniyar zaman lafiya a Katsina.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi kira ga hukumomi su sake nazari kan bukatar sulhu da 'yan bindigan Najeriya bayan an yi sulhu tsakanin Hamas da Isra'ila.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya tabo batun matsalar rashin tsaro. Ya bayyana cewa dole sai gwamnati ta magance yunwa kafin a shawo kan matsalar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta musanta batun cewa 'yan bindiga sun kai kazamin hari a jihar. Ta bayyana cewa babu kamshin gaskiya a cikin rahotannin kai harin.
Malumfashi, Funtua da Bakori sun rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya da ‘yan bindiga domin kawo ƙarshen hare-hare da sace-sace a Katsina.
Yan bindiga
Samu kari