Yan bindiga
Dan majalisar dokokin jihar Plateau da 'yan bindiga suka yi garkuwa da shi ya shaki iskar 'yanci. Dan majalisar ya kubuta ne bayan an sace shi a gidansa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari jihar Kwara inda suka kashe wani malamin Musulunci da wata mace mai juna biyu. Sun jikkata mutane da dama.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun raunata mutane tare da yin awon gaba da wasu masu yawa.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi arangama da 'yan bindiga a jihar Neja. Sojojin sun samun nasarar dakile harin na 'yan bindiga tare da kashe da dama daga cikinsu.
An tabbatar da mutuwar dakarun takwas na rundunar yan sanda takwas da aka nema aka rasa bayan arangama da yan bindiga a jihar Benuwai ranar juma'a da ta gabata.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun yi garkuwa da wani basarake tare da wasu mata zuwa cikin daji.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kashe Hon. Ejeh Udeh, babban jigon jam’iyyar APC a Otukpo, jihar Benue, bayan sun kai masa hari a gidansa da tsakar dare.
Dan bindiga mai shekara 70 a jihar Katsina, Sani Geza ya nuna farin ciki kan sulhu da aka yi a karamar hukumar Matazu. 'Yan bindiga sun yarda su ajiye makamai.
An bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da ya umarci sufeton 'yan sandan Najeriya da a dauki matakan hana 'yan bindiga samun makamai a Najeriya da suke kai hari.
Yan bindiga
Samu kari