Yan bindiga
Rundunar ‘yan sanda a jihar Oyo ta fara bincike bayan gano wasiƙun barazana daga ‘yan bindiga zuwa ga al'umma inda suka ce za su kai farmaki garuruwa.
Mutanen da ke kan hanyar zuwa wurin Mauludi da 'yan bindiga suka sace a jihar Plateau, sun shaki iskar 'yanci. An sako su ne bayan kwashe kwanaki a tsare.
'Yan banga a jihar Kwara ya yi bayani game da yadda yan bindiga suka shiga gidan wani sarki suka sace mutane da dama. Yan sa-kai sun ce akwai lauje cikin nadi.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi magana game da kawo sababbin hare-hare Najeriya kan zargin kisan Kiristoci. Trump ya yi magana game da musulman Najeriya.
Wani dan bindiga da ba a gano ba shi ba ya kashe mutum biyu tare da jikkata akalla shida a wani hari da ya kai a cocin Amurka ana shirin jana'izar wasu a cocin.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Benuwai ta tabbatar da hallaka wani kasurgumin 'dan bindiga da ya addabi jama'a a wasu yankuna mai suna, Terkaa Samuel.
Rahotanni daga jihar Oyo sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kai farmaki wurin da ake killace dabbobin daji, wanda ake zuwa kallo domin nishadi a Oyo.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a karamar hukumar Malumfashi ta jihar Katsina. Tsagerun sun yi awon gaba da mutane masu yawa zuwa daji.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya fusata kan hare-haren 'yan ta'adda a jihar Neja. Ya yi Allah wadai da kashe-kashen da suka yi.
Yan bindiga
Samu kari