Yan bindiga
‘Yan bindiga sun kashe daya daga cikin mutane bakwai da aka sace daga yankin Kuduru a Abuja bayan karbar naira miliyan 20, sun kuma yi barazanar kashe wasu.
Gwamnatin Dauda Lawal ta kawo jami’ai 2, 645 da za su yaki ‘yan bindiga a Zamfara sai aka ji Magaji Lawal ya mutu a hannun Askarawa a wani yanayi mai alamar tambaya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun tafka sabuwar ta'asa a wani sabon hari da suka kai a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun halaka mutum daya.
Majalisar tattalin arziki ta kasa (NEC) ta amince da rabawa manoma takin zamani tare da kuma kaddamar da dakarun gona don yaƙi da 'yan ta'adda da ke farmakar manoma.
Iyalan ƴan Boko Haram sa suka tuba suka miƙa wuya ga gwamnatin jihar Borno sun yi barazanar komawa daji sabda tsananin wahalar rayuwar da suke fuskanta.
Halin kunci a Najeriya ya fara sauya salo yayin da wasu matasa suka fito zanga-zanga a jihar Borno tare da yin barazanar shiga kungiyar Boko Haram.
‘Yan sanda sun yi ajalin wani dan bindiga yayin da ya ke daukar kudin fansa har miliyan uku a jihar Neja a jiya Laraba 21 ga watan Faburairu a karamar hukumar Borgu.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Zamfara, CP Kolo Yusuf, ya bayyana cewa an kammala duk wani shirin shiri domin ganin an kawo karshen ayyukan 'yan bindiga a jihar.
Rundunar 'yan sandan jihar Neja ta tabbatar da cewa jami'anta sun samu nasarar halaka wani mai garkuwa da mutane, biyo bayan artabun da suka yi a jihar.
Yan bindiga
Samu kari