Yan bindiga
Gwamnonin Arewa sun yi Allah-wadai da kisan mutum 30 a kasuwar jihar Niger, tare da jajantawa jihar Yobe kan haɗarin jirgin ruwa da ya kashe mutane 25.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fusata kan harin da 'yan ta'adda suka kai a wata kasuwa da ke jihar Neja. Ya umarci jami'an tsaro su farauto tsagerun.
Sojoji sun hallaka 'yan bindiga 23 ta hanyar harin sama a jihar Katsina bayan sun tsere daga Kano; an lalata makamai da babura yayin da aka dawo da zaman lafiya yau.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara bayan sun farmaki 'yan bindiga a kan iyakokin Katsina da Kano. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga da dama.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun hallaka mutane da dama tare da yin garkuwa da wasu zuwa cikin daji.
Rahotanni sun nuna cewa harin sama da Amurka ta kai a daren Kirsimeti ya lalata sansanonin Lakurawa a dazukan Sokoto, inda ’yan ta’adda suka tsere.
Tsohon ɗan Majalisar Dokokin Jihar Ogun, Hon. Musa Moruf, ya samu ’yanci bayan kwana uku a hannun masu garkuwa da mutane bayan sace shi a masallaci.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce ba Shugaba Bola Tinubu ba ne ke da alhakin samar da tsaro a jihohi.
'Yan bindiga sun kashe mutum 8 a ƙaramar hukumar Shanga, jihar Kebbi; ƴan sanda sun tabbatar da kisan mutane a Kaiwa da Gebbe yayin da aka fara farautar miyagun.
Yan bindiga
Samu kari