Yan bindiga
A jiya Talata ce 5 ga watan Maris aka yi wa wani malamin addini kisan gilla mai suna Abubakar Hassan Mada a garin Mada da ke birnin Gusau a Zamfara.
Sojijin yankin Kudu maso Gabashin Najeriya sun kashe wasu tsagerun Biafra da kuma kungiyar tsaro ta Gabas (IPOB/ESN) guda biyar, sun kubutar da mutane 15 a Zamfara.
Majalisar wakilan tarayya ta yi kira ga mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umurci jami'an tsaro su tashi tsaye a yaƙi da ƴan bindiga a jihar Katsina.
Ministan tsaron Najeriya, Muhammad Badaru, ya bayyana irin yadda rundunar sojojin Najeriya ke ci gaba da samun galaba kan masu tada ƙayar baya a faɗin kasar nan.
Tsagerun 'yan ta'addan Boko Haram sun yi awon gaba da mata 'yan gudun hijira har mutum 319 a wani sabok farmaki da suka kai a jihar Borno ta Najeriya.
Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun yi nasarar ceto mutane 15 daga hannun ƴan bindiga a kauyen Tsohuwar Tasha, ƙaramar hukumar Ƙaura Namoda.
Rundunar sojojin Najeriya a jihar Katsina dake Arewa maso Yammacin kasar ta bayyana cewa dakarunta sun kashe wani kasurgumin dan ta'adda mai suna Maikusa.
Wani dan Najeriya mazaunin kasar Burtaniya, ya bayyana cewa ya kirkiro wata manhajar AI za ta taimaka wajen kawo karshen 'yan bindiga a kasar nan.
Wata kungiya ta bukaci Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano da ya mika dajin Falgore ga Gwamnatin Tarayya don tabbatar samun kulawa ta musamman.
Yan bindiga
Samu kari