Yan bindiga
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin sadarwa da dabaru, Bayo Onanuga, ya bayyana dalilin da ya sa sojoji ba za su iya yi wa 'yan bindiga rubdugu ba.
Mayakan 'yan Boko Haram sun kashe wasu mata bisa zargin su da yim amfani da laya a jihar Borno. An hango bidiyon da yan ta'addan suka wallafa a intanet.
An rufe makarantu da dama da ke a kan iyakar Abuja da jihar Niger saboda matsalar tsaro bayan sace dalibai a Niger da Kebbi. Malamai sun ce matakin na kariya ne.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bukaci dakarun sojoji su canja tsari kan yadda suke fuskantar matsalar rashin tsaro. Ya koka kan sace dalibai a jihar.
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa ba za ta kulle makarantu ba, saboda matsalar rashin tsaro. Ta bayyana cewa ta dauki matakan da suka dace.
Tsohon hafsan hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Musa, ya bayyana cewa 'yan kasar waje ba za su iya ceto Najeriya ba kan matsalar rashin tsaro.
Gwamnatin tarayya ta bayyana yadda Shugaba Tinubu ya jagoranci dabarun sirri da suka kai ga nasarar ceto mutum 38 da ’yan bindiga suka sace daga cocin Eruku, Kwara.
Kasar Amurka ta yi magana kan satar dalibai da aka yi a jihohin Kebbi da Neja. Ta bukaci hukumomi su gaggauta ceto yara 'yan makaranta da aka sace.
Sanannen malamin addinin Musuluncin, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya bayyana cewa babu wata gwamnati da za ta iya kawo karshen matsalar rashin tsaro.
Yan bindiga
Samu kari