Yan bindiga
Wata kungiyar hadinn guiwa ta farar hula dake tabbatar da tsaro a karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina ta dakile farmakin 'yan ta'adda a garin Batsari.
Rahoton da muke samu ya ce, wata mata mai juna biyu da aka sace a Mando ta jihar Kaduna a watan Yulin da ya gabata ta haifi jariri a hannun 'yan bindigan...
Wasu tsagerin 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gab da babban yayan tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Filato karƙashin inuwar PDP.
Gwamnatin Jihar Kaduna ta ce dakarun sojojin Najeriya sun kashe yan bindigan da suka kai hari makarantar sojoji ta NDA da ke Kaduna. An rahoto cewa jami'an sojo
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Zamfara sun yi nasarar kama wani mai suna Isiyaku Babangida, kasurgumin dan bindiga da ake nema ruwa a jallo.
Yan sandan farin kaya na DSS na cigaba da bibiyan wadanda ke da alaka da Tukur Mamu, wanda ya taimaka wurin sulhu da yan bindiga, a yayin da suka kama surukinsa
Yan Bindiga a ranar Laraba sun tare ayarin motocci da ke dauke da gawa zuwa garin Isuikwuato a Jihar Abia. Lamarin, a cewar wani majiya daga iyalin, ya faru n
Alhaji Tukur Mamu mazaunin Kaduna ne kuma mawallafin jaridar Desert Herald wanda ya assasa sasanci tsakanin ‘yan bindiga da iyalan wadanda aka yi garkuwa da su.
A yayin harin da ya tada hankalin 'yan Najeriya, 'yan ta'addan sun saki fursunoni sama da 600, ciki har da wasu rikakkun 'yan ta'addan Boko Haram 64, The Nation
Yan bindiga
Samu kari