Yan bindiga
Wasu majiyoyi masu karfi sun musanta rahotanni da ke cewa wai rundunar sojojin Nigeriya ta yi nasarar cafke rikakke kuma shugaban yan ta'adda, Bello Turji.
'Yan bindiga dauke da bindigogi sun kai hari birnin tarayya Abuja cikin dare. Sun sace mata da miji da dansu da wani bako da suka yi, sun hada da wani mutum a gona.
Waau miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kano. 'Yan bindigan sun yi garkuwa da diyar wani babban attajiri a harin da suka kai da safe.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Delta. Tsagerun sun kashe farfesa a jam'iar jihar Delta (DELSU) bayan sun farmake shi a gidansa.
Miyagun 'yan bindigan da suka kai hari a wani babban asibiti a jihar Katsina, sun bukaci a ba su kudin fansa. Sun nemi a ba su kudin da suka fi rabin miliyan.
Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya bayyana damuwa kan tabarbarewar tsaro, inda ya bayyana yadda suke samun kudade domin ayyukansu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da mutane biyar tare da hallaka wani mutum.daya a yayin harin.
Babban hafsan tsaron Najeriya (CDS) Janar Christopher Musa, ya yi magana kan shirin da shugaban 'yan ta'adda Bello Turji yake yi bayan sojoji sun kashe mutanensa.
Wasu majiyoyi sun sake tabbatar wa cewa shugaban yan bindiga, Bello Turji ya sake sauya mafaka inda aka gano shi a dajin Kalage da ke Kagara ta Gabas a Zamfara.
Yan bindiga
Samu kari